Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya, NIMET, ta yi hasashen cewa za a fuskanci yanayin hazo da kura a sassan Najeriya daga yau Litinin zuwa Laraba. …
Category: Al amuran Yau Da Kullum
Mataimakin gwamnan Borno, Umar Kadafur, tare da wasu fasinjojin jirgin Max Air, sun tsallake rijiya da baya sakamakon lalacewar jirgin da suke ciki. Alfijir labarai …
Majalisar Dinkin Duniya ta ayyana ranar 25 ga watan Nuwamba ne a matsayin Ranar Yaki da Cin Zarafin Mata domin tunawa da sadaukarwar ‘yan uwansu …
Daga Rabi’u Musa Baban Nura Alh Idris Ɗan Iliyasu Satame ya kaiwa Dr Alh Bello Badejo ziyarar girmamawa a gidansa a matsayinsa na shugabansu. Alh …
Daga Aminu Bala Madobi Kwamitin karɓar Ƙorafe-ƙorafe kan Kafafafen Yaɗa Labarai na Kasa (NMCC), ya fitar da rahotonsa kan taƙaddamar zargin goyon bayan auren jinsi …
Ni Ko ina ganin da gwamnatin Kano za ta haɗa kai da Alhaji Aliko Dangote, Alhaji Aminu Dantata da Alhaji Abdussamad Isyaku Rabi’u, a gina …
Hukumar yaki da fasa kwauri ta kasa, shiyya ta C ta lalata buhuhunan bushashen naman jaki guda 1, 015 da fatar Jakin a Edo. Alfijir …
Hukumar (FCCPC) ta sanar da wa’adin watanni guda ga ‘yan kasuwa da suke ta’ammali da farashin kayayyaki, tare da karfafa musu gwiwar rage farashin kayayyaki. …
Mamba mai wakiltar mazabar Pankshin/Kanke/Kanam, Yusuf Gagdi, ya baiwa ƴarsa kyautar dalleliyar mota kirar Lexus RX, crossover SUV, domin murnar kammala karatun sakandire tare da …
Hon Aminu Umar Dansani Shugaban Gidauniyar Tallafawa Al’umma Tav Amintattun Juna Kuma Kakakin Watsa Labarai Na Kungiyar Masu Motorcin Sufuri (NARTO) Reshen Jihar Kano Na …
Iyalan Alhaji Idris Muhammad Dana Marigayi Alh Kassim Aliyu Maisango Suna Farin Cikin Gayyar Yan uwa Da Abokan Arzuka Daurin Auren Yayansu. Arushin AngoMukhtar Idris …
Gaskiya ne, a yarjejeniyar Samoa babu inda aka ambaci auren jinsi ko yancin LGBTQ. Amma ba anan gizo yake saka ba. Ko a kasashen Turai …
Hadaddiyar Kungiyar masu sana ar daukar hoto ta jihar kano ta gudanar da taro a jiya 30/6/2024 a harabar garden dake karkashin Gawar Dangi. Taron …
Sanata Ali Ndume, babban mai Tsawatarwa a majalisar dattawa, yayi tsokaci kan batun cin hanci da rashawa. Alfijir labarai ta ruwaito Ndume ya jaddada cewa …
Daga Aminu Bala Madobi Bayan fitar rahotannin sabon tsarin biyan kudin tallafin tsaro da ofishin mai baiwa shugaban kasa shawara kan fannin tsaro Mal. Nuhu …
12 Plus Eatering And Catering Services gidan abinci ne da aka samar sa shi domin ya kawo muku nau ikan abincin gida dana wajen masu …
Shugaban gamayyar kungiyoyin kasuwar Singa dake jihar kano, Batista Junaidu Muhammad Zakari yayi kira ga Kamfanonin da suke Samar da kayayyakin masurufi, da su ji …
Kungiyar masu samar da ruwan roba ta ƙasa, ATWAP reshen Ogun, ta koka kan karin kashi 300 na kudin wutar lantarki da hukumar kula da …
Aig-Imoukhuede Ya Dawo A Matsayin Shugaban Kamfanin Access Holdings Bayan Shekaru Goma da ajiye Mukamin Kamfanin Access Holdings Plc (The Holdco) ya sanar da cewa …
Shahararren lauyan nan Barr. Abba Hikima fagge yayi wasu kalamai da safiyar wannan rana ta lahadi , kalaman da suka tada hazo a shafukan sada …