Daga Baba Usman Gama
Ministan shariāa Lateef Fagbemi (SAN) ya bukaci āyan kasa da su goyi bayan ayyukan gyara kasa na Shugaba Tinubu.
Haramta holewa a gidan Gala da sauran wuraren rage dare da Hukumar Hisbah ta ce suna kara habaka ayyukan lalata ya janyo cece kuce a Jihar Jigawa a tsakanin wadanda haramcin ya shafa.
Akalla mata dubu ne su ka yi zanga-zanga a titunan garin Kano domin nuna rashin jin dadinsu game da hukuncin shariāar zabe.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya watsar da sabon gidan gwamnatin jihar na biliyoyin nairori tun bayan hawanshi mulki inda yake gudanar da mulki daga kauye.
Bayan āyan bindiga sun sace mai sarautar gargajiya a yankin Otulu a jihar Imo, daga bisani an tsinci gawarsa a bakin hanya.
An sako wani dan Jamus da ake garkuwa da shi a Mali.
Dubbai mutane sun yi tattaki kan nuna wa yahudawa kiyayya a Landan.
Kasashe na kiraye-kirayen ganin an tsawaita yarjejeniyar Isra’ila da Hamas.
EPL: Manchester United ta sami nasara akan Everton da ci 3:0 a wasan jiya.
Laliga: Real Madrid ta sami nasara akan Cadiz da ci 3:0 a wasan jiya.
Seria A: Juventus da Inter Milan sun tashi 1:1 a wasan jiya.
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai šš
https://chat.whatsapp.com/H47OrRBUPHYEeNqV0vwlQp