Wata Sabuwa! Sheaik Mal Aminu Daurawa Ya Sanar Da Barin Kujerarsa Ta Hisba

IMG 20240224 125748

Sheikh Daurawa, ya sanar da saukar tasa daga mukamin a wani gajeren faifan bidiyo da ya wallafa a shafin sa na Facebook.

Alfijir labarai ta rawaito Ya bayyana cewa jiya a Kaduna ya ji jawabin Gwamnan Kano kan aikin da suke yi, wanda hakan ka iya kawo tasgaro a kokarinsu na farfado da kyawawan dabi’u a tsakanin matasan matasa.

Daga nan sai ya godewa Gwamnan bisa wannan damar da ya ba shi tare da yi masa fatan alkairi

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H3iC9eVfJI012LJzvCQn5V

Slide Up
x

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *