Shugabannin kananan hukumomi sun maka Gwamnatin Kano a gaban kuliya

Screenshot 20221202 154709 com.facebook.katana edit 16234138425645

Shugabannin Kananan hukumomin Kano 44 sun Maka Gwamnatin Kano a gaban kotun tarayya, kan zargin yunkurin dibar kudinsu domin yin aikin wasu gadoji a birnin Kan

Alfijir labarai ta rawaito sun maka gwamnatin ne da nufin a hana gwamnatin taba musu kudadensu na cikin asusun hadaka da sukeyi da ita (Joint Account) sakamakon abinda sukace ana kokarin dibar kudin a aikin gadojin Dan Agundi da ta Tal’udu.

A Takardar Karar me Lamba FHC/ABJ/CS/1733/2023, shugabannin sunyi Karar Gwamnatin Kano ne, da kwamishinan shari’a na jihar da kuma Akanta Janar na Kano

Takardar me dauke Da Kwanan Watan Jumu’a 29 Ga Watan Disamba, ta roki kotun ta hana Gwamnatin Kano taba musu Kudin nasu domin yin aikin gadojin 2.

FB IMG 1703863588952
Court Order
FB IMG 1703863592307
Court Order
FB IMG 1703863596163
Court Order
FB IMG 1703863600356
Court Order

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/IUuk7jeH4yvAkwOmbOCSfl

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *