Gwamnan Kano Abba Yusif Ya Kaddamar Da Ayyukan Gadar Gadojin Sama A Jihar

IMG 20231229 204715

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da aikin Gadar Kofar Dan Agundi duk da cewa kotu ta hana shi amfani da kudin kananan hukumomi

Alfijir labarai ta rawaito ranar Juma a nan ne Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da aikin Gadar Tal’udu a kan biliyan 14.45 da kuma Gadar Dan Agundi wanda za a aiwatar a kan kudi Naira biliyan 15.9 a bisa tsarin hadaka tsakanin kananan hukumomi da matakan gwamnatin jihar.

Gwamna Abba ya bayyana cewa ayyukan biyu za su kawo bunkasar arziki a jihar da kuma rage cunkoson ababen hawa a yankunan da aka sanya gadoji.

Gwamnan ya kaddamar da aikin ne bayan wata Kotun Tarayya ta hana gwamnatin jihar amfani da kudin kananen hukumomi a aikin.

IMG 20231229 204637
Dan Agundu Da Gadon Kaya

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/IUuk7jeH4yvAkwOmbOCSfl

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *