Daga Rabi’u Musa Baban Nura
Alh Idris Ɗan Iliyasu Satame ya kaiwa Dr Alh Bello Badejo ziyarar girmamawa a gidansa a matsayinsa na shugabansu.
Alh Idris Ɗan Iliyasu yayi kira ga al’umma kan kulawa da kayan lantarki da yadda za ayi amfani da garwashi yayin jin dumi, duba da yanayin sanyi domin magance tashin gobara
Satame yayi wannan kiran ne yayin wata ziyarar sada zumunci da ya kai wa Shugaban kungiyar Meyatti Allah Kautar Hore na kasa Dr Alh Bello Dadejo a gidansa
Alh Idris Dan Iliyasu Satame shine shugaban kamfanin Dan Iliyasu Satake Global Enterprises.
Samate yayi shuhura wajen kawo cigaba a tsakanin matasa musamman wajen basu aikin yi a kamfaninsa da nemar musu damammaki a wasu guraren.
Shima a nasa bangaren shugaban ƙungiyar Meyatti Allah Kautar Hore Dr Alh Bello Badejo ya ja hankalin matasa wajen tsayawa da kafarsu domin dogaro da Kai, wannan shine zai kawo zaman lafiya da dorewar arziki a kasa baki daya.
A karshe sun yi addu’ar zaman lafiya da dorewar arziki a kasa baki daya.
Domin samun sauran shirye-shiryen Alfijir labarai/Alfijir news zaku iya bibbiyarmu ta 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj