Gwamnan Kano ya aikewa majalisa Sunan Wada Sagagi da mutane biyar dan a nada su kwamishinoni

Abba k Yusuf

Gwamna Yusuf ya aikewa majalisar dokoki Kano Sunan Wada Sagagi da mutane biyar dan a nada su kwamishinoni

Alfijir labarai ta rawaito sauran sun hada da Hashim Dahir da Dr Ismail ÆŠan Maraya da Ibrahim A Wayya da Alhaji Abdulkadir Abdussalam da Dr Gaddafi Sani Shehu

A gobe Talata za suje Majalisar ake saran zata tantance su a matsayin kwamishinoni a gwamnatin Abba Kabir Yusuf.

Abdulkadir Abdussalam,shine Ma’ajin kudi na gwamnatin kano,sannan Dr Dahir M Hashim shi e Shugaban hukumar kula da yanayi da wuraren da baba ruwa ta Acre Asal a Kano..

A ranar laraba ake sa ran rantsar sa sabbin kwamishinonin bayan tantancesu

Domin samun sauran shirye-shiryen Alfijir labarai/Alfijir news zaku iya bibbiyarmu ta 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *