Shugaba Tinubu ya naɗa shugaba a hukumar UBEC

FB IMG 1734453556874

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Aisha Garba a matsayin shugabar hukumar ilimin bai-ɗaya ta ƙasa.

Bayo Onanuga, mai magana da yawun shugaban ƙasa ne ya baiyana hakan a wata sanarwa a yau Talata.

Ya ce Aisha Garba na da ƙwarewa a harkar ilimi tsawon sama da shekaru 24, inda ta yi aiki da kashe irin su Kenya, Ghana, Somalia fa Amurka da ma Burtaniya.

Ya ce kwarewar ta, musamman wajen aiki da ƙungiyoyin ci gaban dan’adam ta fannin ilimi a fadin duniya zai taimaka ainun wajen ci gaban UBEC.

Domin samun sauran shirye shiryenmu zaku iya biyo mu ta wannan shafukan👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *