An Tsinci Gawar Shugaban Jam’iyyar A Dakinsa A Ranar Zaɓe

Alfijr ta rawaito an tsinci gawarsa a dakinsa a ranar zabe.

Shugaban jam’iyyar Labour Party na gundumar Karshi a babban birnin tarayya.

Valentine Onuigbo, an tsinci gawarsa ne a gidansa da sanyin safiya Asabar kafin fara kada kuri’a.

Rahotanni sun ce ’yan uwa ne suka gano gawarsa wadanda suka damu lokacin da ya fita daga dakinsa da wuri a ranar zabe.

Ana ci gaba da jiran tabbatar da faruwar lamarin a hukumance.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Alfijr Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/KrigvNKcneVBHxctLUQ0ux

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *