Alfijir labarai Na Gayyartu Daurin Auren Babban Masoyinta Mukhtar Idris

B6

Iyalan

Alhaji Idris Muhammad

Dana

Marigayi Alh Kassim Aliyu Maisango

Suna Farin Cikin Gayyar Yan uwa Da Abokan Arzuka Daurin Auren Yayansu.

Arushin Ango
Mukhtar Idris Muhammad

Da

Zankadediyar Amaryarsa
Aisha Adam Kashim (Humaira)

Wanda Za a Gabatar Da izinin Allah A Ranar Juma a 12th Ga Watan Yuli 2024

Da Misalin Karfe 2:00 Na Rana

Za a Daura Auren A Masallacin Tsohuwar Jami’ar Bayero Dake Kano.

Wanda Bai Sami Damar Halarta Ba A Yiwa Ango Da Amarya Addu ar Zaman Lafiya Da Dorewar Arziki Ameen Summa Ameen.

Kar A Manta A Kula Da Wayoyi Da Takalma Domin Wasu Na Shiga Ta Alfarma! Amma Fa Barayi Ne Wallahi.

Screenshot 20240711 220131 WhatsAppBusiness
Ango Kasha Kanshi Mukhtar

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *