Annoba! An Kama Wasu Mahauta Da Suke Yin Tsire Da Naman Kare

Mahauta A Bauchi

Jami’an ‘yan kato da gora (bijilente) a jihar Bauchi sun kama wasu mutane biyu wadanda suke yin tsire na sayarwa da naman Kare.

Alfijir Labarai ta rawaito lamari dai ya faru ne a unguwar Yelwan Kagadama da ke jihar Bauchi.

Mutanen wadanda sun dade suna wannan sana’ar suna yaudarar mutane da cewa tsiren na naman Akuya ne.

Jami’an bijilantin sun ce, za a mika mutanen biyu ga ‘Yan sanda domin ci gaba da fadada bincike.

Inda Ranka

Domin Kallon Shirin FATAKE Mai Dogon Zango Season 1 Da Kuma CIgaba Da Kallon Season 2, Danna wannan Link din👇

https://youtube.com/@ukentertainmentkano?si=PPtuxJz76OuNP_oI

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H47OrRBUPHYEeNqV0vwlQp

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *