Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Aika-Aika

Screenshot 20240805 142823 Chrome
Aika-Aika, Labarai

Taraliya! Saurayin Mai Awara Ya Watsa Mata Tafasasshen Mai

Posted onAugust 5, 2024August 5, 2024

Saurayin wata budurwa mai sana’ar awara ya yi mata wanka da tafasasshen mai da take suya da shi a yankin Samarun Zariya da ke Jihar …

IMG 20240630 WA0119
Aika-Aika, Labarai

Yadda Wasu Maƙiya Su Ka Shirya Bayanan Ƙarya Kan Ɗan Jarida, Shuaibu Mungadi

Posted onJune 30, 2024June 30, 2024

Shuaibu Mungadi ɗan jarida da ke aiki a gidan telebijin na Farin wata wanda ya tsinci kansa a wani mummunar yanayi, biyo bayan da wata …

IMG 20240424 WA0018
Aika-Aika, Labarai

Karshen Tuka-Tuki! Matar dake fafutukar taya mutane kashe kan su ta Mutu

Posted onApril 24, 2024April 24, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Matar nan ƴar ƙasar Peru – mai fafutukar taimaka wa mutane wajen kashe kansu, wadda ke tsananin jin jiki a asibiti, …

IMG 20230923 WA0013
Aika-Aika, Labarai

KATOBARA! Hukumar Hisba Na Shirin Daura Wani Aure Da Dan China Bayan Ya Dirkawa Yarinyar Ciki Wata Shida A Kano

Posted onMarch 30, 2024March 30, 2024

Hukumar ta shirya a yau Asabar 30 Ga watan March 2024 Zata daura musu aure karfe 1 na rana bayan ya dirka mata ciki Wata …

IMG 20240311 WA0055
Aika-Aika, Labarai

KATOBARA! Amarya Ta Shekawa Angonta Ruwan Zafi A Jihar Neja

Posted onMarch 29, 2024March 29, 2024

Angon da ke jinya a asibiti, ya ce da farko amaryar ransa ta nema bayan ta yi yunkurin daba masa wuka. Alfijir labarai ta rawaito …

FB IMG 1708680749404
Aika-Aika, Labarai

Ta Sake Faruwa! Jama’a Sun Sake Daka Wawa A Motocin Shinkafa Da Taliya

Posted onFebruary 23, 2024February 23, 2024

An yi awon gaba buhunan shinkafa da kwalayen taliya da sauran kayan abinci daga motocin Alfijir labarai ta rawaito jama’ar gari sun tare hanya suna …

FB IMG 1704886903715
Aika-Aika, Labarai

Ba Ministar Jin Ƙai Ce Kaɗai Ta Aikata Almundahanar Kuɗi Ba – In Ji Atiku

Posted onJanuary 10, 2024January 10, 2024

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya yi zargin cewa akwai wasu masu hannu a badaƙalar almundahanar kuɗi da ake zargin ministar jin ƙai, Betta …

FB IMG 1704132416624
Aika-Aika, Labarai

Aika-Aika! Wani Matashi Ya Kashe Ladanin Masallaci Kan Shaye-shaye

Posted onJanuary 1, 2024January 1, 2024

Lamarin dai ya faru ne a daren lahadi 31 ga Watan Disamba, an shaidi matashin Ladanin mai suna Muhammadu Sani (Baha) a matsayun mutumin kirki, …

IMG 20231230 WA0000
Aika-Aika, Labarai

Ya kamata a fara jefe masu luwadi – In JiEvariste Ndayishimiye,

Posted onDecember 30, 2023December 30, 2023

Shugaban Burundi, Evariste Ndayishimiye, ya bayar da shawarar cewa ya kamata a fara jefe masu aikata laifin auren jinsi a gaban taron jama’a Alfijir labarai …

IMG 20231229 110723
Aika-Aika, Labarai

An kama mutane 9 da zargin amfani da audugar mata da famfas wajen haɗa matashin-kai

Posted onDecember 29, 2023December 29, 2023

Hukumar tsaron farin kaya ta kasa, NSCDC, ta kama wasu mutane tara da suke haɗa wa da siyar da matashin kai da suke cika shi …

FB IMG 1703624922869
Aika-Aika, Labarai

Tirkashi! Wasu fursunoni uku sun tsere daga gidan gyaran hali da tarbiyya

Posted onDecember 26, 2023December 26, 2023

Wasu fursunoni uku sun tsere daga gidan yarin Ijebu Ode da ke jihar Ogun a kudancin Najeriya. Alfijir labarai ta rawaito Hukumomin gidan yarin sun …

IMG 20231224 WA0004
Aika-Aika, Labarai

Na baiwa Dauda Gwamnan Jahar Zamfara amanar Sama da Dala Biliyan 9 – In Ji Diezani

Posted onDecember 24, 2023December 24, 2023

Diezani ta roki Tinubu da ya ba ta damar komawa Najeriya domin ta bayyana rashin da’ar da ta yi a lokacin da take mulki. Alfijir …

ALFIJIR 1
Aika-Aika, Labarai

Aika Aika! Ya Kashe Jami’in Kotu Kan Kawo Masa Takardar Sammaci

Posted onDecember 19, 2023December 19, 2023

Wani mutum da aka kaiwa takardar sammaci ya soka wa ma’aikacin kotun wuka ya kashe shi. Alfijir labarai ta rawaito Mutumin ya yi wa akawun …

Mahauta A Bauchi
Aika-Aika, Labarai

Annoba! An Kama Wasu Mahauta Da Suke Yin Tsire Da Naman Kare

Posted onNovember 19, 2023November 19, 2023

Jami’an ‘yan kato da gora (bijilente) a jihar Bauchi sun kama wasu mutane biyu wadanda suke yin tsire na sayarwa da naman Kare. Alfijir Labarai …

📸Alfijir Labarai
Aika-Aika, Labarai

Tirka-Tirka! Wata Amarya Ta Kone Gidan Mijinta Kurmus

Posted onNovember 15, 2023November 15, 2023

Amma sai ta kasance maimakon mijin ya tsane ta, sai ita amarya ta bige da kara tsanar mijin nata. Alfijir Labarai ta rawaito wata sabuwar …

Aika-Aika, Labarai

Aika-Aika Wata mata ta zane Alkali da bulala a Najeriya

Posted onSeptember 11, 2023September 11, 2023

Wata Kotun Majistare da ke zamanta a  Abakaliki Jihar Ebonyi, ta tasa keyar wata mata mai shayarwa ‘yar shekara 32, Misis Ann Akpa bisa zargin …

Aika-Aika, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gwamna Ya Dakatar Da Kwamishinansa Bisa Rashin Da a

Posted onAugust 13, 2023August 13, 2023

Gwamnan jihar Ekiti Biodun Oyebanji ya dakatar da sabon kwamishinan masarautu da harkokin cikin gida Mista Olaiya Atibioke na tsawon makonni biyu. Alfijir Labarai ta …

Aika-Aika, Labarai

BBC Ta Dakatar Da Ma’aikacinta Kan Zargin Karɓar Hotunan Batsa

Posted onJuly 9, 2023July 9, 2023

BBC ta dakatar da wani babban ma’aikacinta da ke gabatar da shirye-shirye bayan da aka zarge shi da biyan wata matashiya mai ‘yan shekara 17, …

Aika-Aika, Labarai

Kotu Ta Tsare Wani Matashi Kan Zargin Da Cin Zarafi Da Ɓata Sunan Gwamnan Kano

Posted onJuly 3, 2023July 3, 2023

Wani matashi ya gurfana a gaban kotun shari’ar musulinci dake zaman ta a unguwar Kwana huɗu Kano, bisa tuhumar sa da cin zarafi da tayar …

Aika-Aika, Labarai

Ƙasashen Musulmi Na Taron Gaggawa Don Ɗaukar Mataki Kan Ƙone Al’qur’ani A Sweden

Posted onJuly 2, 2023July 2, 2023

Kungiyar Ƙasashen Musulmi ta Duniya OIC na gudanar da wani taron gaggawa a birnin Jeddah na ƙasar Saudiya domin nazarin matakin bai ɗaya da za …

Posts pagination

1 2 3 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab