Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Ganduje

IMG 20240125 232334
Ganduje, Labarai

Ganduje Ya Roki Gwamnan Kano Abba Da su Dawo Jam’iyyar APC

Posted onJanuary 25, 2024January 25, 2024

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya roƙi gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da ya sauya sheƙa daga jam’iyyar NNPP zuwa APC.  …

FB IMG 1695973222058
Ganduje, Labarai

Ganduje Ya Turawa Atiku Da Peter Obi Sako Kan Tabbatar Da Tinubu A Shugaban Ƙasa

Posted onOctober 26, 2023October 26, 2023

Ganduje ya kuma shawarci dan takarar PDP a zaben, Atiku Abubakar da takwaransa na LP, Peter Obi, da su yi hakuri su jira sai 2031, …

Ganduje, Labarai

Ganduje ya fara karbar ƴan Kwankwasiyya da suka canza sheka zuwa APC

Posted onSeptember 28, 2023September 28, 2023

Shugaban jam’iyyar APC na kasa a Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya karbi dan takarar gwamna na jam’iyyar adawa ta NNPP a jihar Bauchi a …

Ganduje, Labarai

Ganduje ya mayar da martani kan nasarar APC a jihar Kano

Posted onSeptember 20, 2023September 20, 2023

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya mayar da martani kan nasarar da jam’iyyarsu ta samu a kotun sauraron kararrakin zaben gwamna …

Ganduje, Labarai

Shugaban jam’iyyar APC Na Kasa, Ganduje Ya Kaiwa Rabiu Kwankwaso Farmakin Siyasa

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yiwa tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Kwankwaso ba’a kan rashin nada shi minista. Alfijir Labarai …

Ganduje, Labarai

Ganduje Ya Bayyana Dalilan Cire Sunan Maryam Shetty Daga Cikin Ministoci

Posted onAugust 6, 2023August 6, 2023

Lokacin da aka bayyana sunanta, mutane sun yi ta ce-ce-ku-ce a kafafen yada labarai, ka san kuma wadannan kafafen na da tasiri sosai. Shugaban jam’iyyar …

Ganduje, Labarai

Ganduje, Matawalle Da Wasu Ka Iya Rasa Kujerun Ministocin Tinubu

Posted onJuly 16, 2023July 16, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Da akwai alamu masu karfi dake cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, da wasu jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki su …

Ganduje, Labarai

Kotu Ta Bada Umarnin Sakin Kwamishinan Ganduje Kan Badakalar Naira biliyan 1

Posted onJuly 14, 2023July 14, 2023

An zargi tsohon kwamishinan da karkatar da Naira biliyan daya da aka ware domin gyaran wasu hanyoyi a Kano. Alfijir Labarai ta rawaito wata babbar …

Ganduje, Labarai

An Bukaci Jami’an Tsaro Su Hana Ganduje Tserewa Daga Najeriya

Posted onJuly 10, 2023July 10, 2023

Wata kungiya Mai rajin yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya Mai suna Movement Against Corruption in Nigeria (MACIN) ta yi kira ga ‘yan …

Ganduje, Labarai

Ganduje Ya Yi Martani Kan Sammacin Muhyi Magaji Rimin Gado

Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023

Tsohon gwamna Ganduje ta bakin Kwamishinansa na harkokin raya karkara da ci gaban al’umma, Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso ya mayar da martani dangane da wannan …

Ganduje, Labarai

Hukumar Karbar Korafe-korafe Ta Kaddamar Da Bincike

Posted onJuly 5, 2023July 5, 2023

Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, PCACC, ta kaddamar da fara bincike a hukumance kan tsohon gwamnan jihar, …

Ganduje, Labarai

Ganduje Ya Magantu Kan Dakatar Da Albashin Ma’aikata Su Dubu 10 A Kano

Posted onJune 29, 2023June 29, 2023

Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya koka kan dakatar da albashin ma’aikata sama da dubu 10 da gwamnatinsa ta dauka aiki. Alfijir Labarai …

Posts pagination

‹ 1 2
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab