Da Dumi-Duminsa! Al’umma Sun Hallaka Yan Ta’adda 37 A Zamfara

FB IMG 1725011574674

Al’ummar Ƙauyen Matusgi da ke Talatar Mafara a jihar Zamfara sunyi nasarar hallaka ‘yan bindiga 37

Alfijir Labarai ta rawaito lamarin ya faru ne bayan da mazauna kauyen suka yi artabu da wasu ‘yan bindiga da suka mamaye ƙauyen da nufin yin garkuwa da mutanen.

Tuni dai mutanen garin suka ce ba zasu yarda ba duk abinda zai faru sai dai ya faru, inda al’ummar ƙauyen suka yi dafifi tare da samun nasarar cimma ‘yan ta’addan bayan artabun da suka yi.

Domin samun sauran shirye shiryenmu zaku iya biyo mu ta wannan shafukan👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *