Da Dumi Duminsa! Bangaren Ganduje ya sha kaye yayin da kotu ta yi watsi da kararrakin

 Da Dumi Duminsa! 
Bangaren Ganduje ya sha kaye yayin da kotu ta yi watsi da kararrakin

Best Seller Channel 

Best Seller Channel 

Wata babbar kotun birnin tarayya Abuja a ranar Alhamis ta yi watsi da bukatar da bangaren Gwamna Abdullahi Ganduje na jam’iyyar APC a Kano ya gabatar na neman a dakatar da zartar da hukuncin da wata Kotu tayi a baya. 

Solacebase ta ruwaito cewa Mai shari’a Hamza Muazu ya ki amincewa da bukatar bin umarnin kotu na soke zaben na kananan hukumomi na jam’iyyar All Progressives Congress a jihar, da bangaren Ganduje ya samar da Abdullahi Abbas a matsayin shugaba.

Bangaren Ganduje ya sha kaye yayin da kotu ta yi watsi da kararrakin

Slide Up
x