Da Dumi Duminsa: EFCC ta tsare Tambuwal kan zargin almundahanar Naira biliyan 189bn.

FB IMG 1754942602169

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, yana hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) a birnin Abuja.

Tambuwal, wanda yanzu haka yake matsayin Sanata a majalisar dattawa, na fuskantar tambayoyi kan zargin fitar da kuɗaɗe daga baitul-mali ba bisa ka’ida ba, waɗanda rahotanni ke cewa sun kai kimanin Naira biliyan 189.

Majiyoyi sun tabbatar da cewa EFCC ta tsare shi domin gudanar da bincike kan wannan zargi, yayin da ake ci gaba da samun ƙarin bayanai kan lamarin.

Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835

Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *