Iyalan Hon Muhammadu Bello Butu Biyu mataimakin shugaban majalisar dokokin jihar Kano na farin cikin gayyatar yan uwa da abokanan arziki zuwa wajen daurin auren yayansa.
Aure na farko
Amarya
Hassena Muhammad Bello Butu Butu
Da Angonta
Abubakar Ibrahim Nuhu Amasaye
Aure na biyu
Amarya
Nasseba Muhammad Bello Butu Butu
Da Angonta
Aliyu Sani Yahaya
Aure na uku
Ango
Alasan Umar Dallami
Da Amaryarsa
Khadija Adam
Wanda za ayi kamar haka
Ranar: Asabar 30th Nov.2024
Lokaci:12:00 na rana
Wajen Daurin Aure: Masallacin juma’a na Janbulo 2nd Gate
Domin neman karin bayani sai a kira wannan lambar: 09065561074
Allah ya sanya alheri ameen summa Ameen.
Wanda bai sami damar halasta ba ya saka Amare da Angwaye a cikin addu’a.
Jama a a kara kulawa da barayin waya da barayin takalma dana abin hawa! Duk kyan rigar mutum wallahi karku saki jiki da shi, akwai masu shigar girma amma kasurguman barayi ne
Wannan sakon goron gayyata ne daga Jaridar Alfijir labarai/ Alfijir News
Domin samun sauran shirye-shiryen Alfijir labarai/Alfijir news zaku iya bibbiyarmu ta 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj