Hukumar Kashe Gobara Ta Kano Ta Ceto Rayuka 45 Da Miliyoyin Dukiya


Alfijr ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ceci rayuka 45 da dukiyoyin da kudinsu ya kai Naira miliyan 285.6 a cikin gobara 86 da ta afku a watan Maris, kamar yadda kakakinta, Alhaji Saminu Abdullahi ya bayyana a ranar Litinin.

Ya kara da cewa, mutane 11 ne suka rasa rayukansu yayin da gobarar ta lalata dukiyoyin da ta kai Naira miliyan 113.2 a lamarin.

Sanarwar ta ce hukumar ta amsa kiran ceto 43 da kuma na karya guda 10 daga mazauna jihar cikin wannan lokacin.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook.   Alfijr Labarai
YouTube.     Best Seller Channel
Twitter.        @Musabestseller
Instagram.  @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 

https://chat.whatsapp.com/G1wNveF9mGU7jec5mWhFvZ

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *