Ibtila’i! Gini Ya Danne Mutane 13 Unguwar Kuntau Dake Jihar Kano

FB IMG 1714136378072

Zuwa yanzu tuni aka kai ɗauki wajan don tono mutanen da gini ya ruftawa a unguwar Kuntau cikin Karamar Hukumar Gwale, a jihar Kano.

Ginin ya rufta ne da safiyar yau Juma’a sa’ilin da ma’aikatan dake aikin ginin suka fara aikinsu.

Ginin dai sabo ne, kuma ana hasashen asarar rai a wajan kasancewar masu aikin nada yawa.

Wani Ganau ya tabbatar wa Alfijir Labarai cewar zuwa lokacin hada wannan rahoton an sami ceto mutane 3

FB IMG 1714136374884
Kuntau Kano

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/CJ2q8cmhhOxFY6OEgwV5vk

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *