Wani bene mai hawa biyu yayi sanadin mutuwarwasu mutane guda biyu, yayin da wasu biyu suka jikkata a Jihar Kano.
Alfijir Labarai ta rawaito ya rushe ne da misalin karfe 2 na darenjiya Laraba a unguwar Nomansland dakekaramar hukumar Fagge, sakamakon ruwan sama kamar da bakin kwarya da ake yi.
Ambaliya ce ta biyo ta bayan daukewar ruwan sama da akayi, wanda yayi sanadiyar rushewar benen, kamar yadda kakakin Hukumarkashe gobara ta jihar Kano Samunu Abdullahi, ya bayyanawa manema labarai a yau Alhamis 05,ga Satumba,2024.
Saminu, ya ce an garzaya da wadanda aka ceto daga benen da ya rushe zuwa asibiti, inda a halin yanzu suke samun kulawa.
Domin samun sauran shirye shiryenmu zaku iya biyo mu ta wannan shafukan👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj