Innalillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah ya yiwa Ɗan majalisar jiha a birnin Kano rasuwa.

FB IMG 1766594458265

Allah ya yiwa Ɗan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar birnin Kano Sarki Aliyu Daneji ya rasu.

Rasuwar ta sa na zuwa ne mintina kadan bayan an sanar da rasuwar dan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar Ungoggo, Hon. Aminu Sa’adu

Sanusi Bature Dawakin Tofa mai magana da yawun Gwamnan Kano ne ya tabbatar da rasuwar ta sa a shafinsa na Facebook

Muna addu’ar Allah ya gafarta masa Annabi ya san da zuwansa ameen.

Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835

Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *