Kungiyar ma’aikatan lafiya ta ƙasa JOHESU ta tsunduma yajin aiki sai baba ta gani

IMG 143222 151125 1763213551939

Haɗakar ƙungiyoyin ma’aikatan ɓangaren lafiya, JOHESU, ta fara yajin aikin ƙasa baki ɗaya a yau, Asabar 15 ga Nuwamba.

Kungiyar ta ce gwamnati ta gaza aiwatar da gyare-gyare a tsarin biyan albashin ma’aikatanta na tsawon shekaru 12, ciki har da albashi ƙarƙashin tsarin CONHESS, alawus-alawus, da yanayin walwala da jin daɗin ma’aikata.

Shugaban kungiyar, Kwamred Kabiru Ado Minjibir, ya ce yajin aikin ya zama dole domin tilastawa gwamnati daukar matakin da ya dace.

Hakan ya zo ne a daidai lokacin da kungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa a Najeriya ke gudanar da nata yajin aikin a fadin ƙasar.

Yaya kuke kallon yadda bangaren lafiya ke yawan barazanar tafiya Yajin aiki a kasar?

Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835

Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *