Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Najeriya

IMG 20260417 WA0677
Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Ƙungiyar PNGI ta yabawa RMAFC kan sauye-sauyen harkokin kuɗi da ƙoƙarin haɓaka haraji ƙarƙashin Dr. Mohammed Bello Shehu

Posted onApril 17, 2026April 17, 2026

Ƙungiyar Progressive Next Generation nitiative  (PNGI) ta yaba wa Hukumar Tattara Haraji, Rarraba Kuɗi da Tsare-tsaren Kuɗi ta Ƙasa (RMAFC) ƙarƙashin jagorancin shugabanta, Dr. Mohammed …

FB IMG 1770824758594
Labarai, NNPC

Majalisar dattawa ta baiwa kamfanin NNPC wa’adin sati biyu suyi bayani kan wasu kuɗaɗe Tiriliyan 210

Posted onApril 16, 2026April 16, 2026

Kwamitin kula da asusun gwamnati na majalisar dattawa ya bai wa kamfanin mai na ƙasa,NNPC wa’adin makonni biyu domin ya bayyana a gabansa kan zargin …

FB IMG 1775776538691
JAMB, Labarai

Hukumar JAMB Ta Sanya Ranar Da Za A Fara Jarabawar UTME Ta Shekarar 2026

Posted onApril 10, 2026April 10, 2026

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta Nijeriya (JAMB) ta sanar da fara fitar da takardun bayanin zama jarabawar UTME ta shekarar 2026 …

IMG 20260409 WA0550
Amurka, Labarai

Matsalar Tsaro: Amurka Ta Umarci Ma’aikata Su Fice Daga Ofishin Jakadancinta Dake Najeriya.

Posted onApril 9, 2026April 9, 2026

Daga Aminu Bala Madobi Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta bayar da umarni ga ma’aikatan gwamnatin Amurka dake aiki a ofishin jakadancin Najeriya dasu fice tareda …

FB IMG 1775169014150
Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu ya umarci girka kyamarori na fasahar AI guda 5,000 a Jos Kan Kisan Filato

Posted onApril 2, 2026April 2, 2026

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin girka sama da kyamarori 5,000 a Jihar Filato domin inganta tsaro bayan hare-haren da suka yi sanadin …

FB IMG 1774888032418
Labarai

Ministan harkokin ƙasashen wajen Najeriya ya yi murabus daga kujerarsa

Posted onMarch 30, 2026March 30, 2026

Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi murabus daga mukaminsa domin neman tsayawa takarar gwamnan Jihar Bauchi. An bayyana hakan ne a ranar …

FB IMG 1774650086050
Labarai, Tsaro

Da Dumi Duminsa: Yanzu yanzu aka saki Nasir El-Rufai saboda rasuwar mahaifarsa

Posted onMarch 27, 2026March 27, 2026

An saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, daga tsarewar da ake masa inda ya koma gida domin halartar jana’izar mahaifiyarsa. Ɗansa, Bashir El-Rufai, ne …

FB IMG 1774526226349
Kotu, Labarai

Wata Babbar Kotu Ta Bada Umurnin Kama Tsohon Minista Kabiru Turaki SAN

Posted onMarch 26, 2026March 26, 2026

Wata Kotu da ke zaune a Abuja ta fitar da umarnin bench warrant domin kamo tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki (SAN), sakamakon rashin halartar shari’a …

FB IMG 1774375577051
Labarai, Najeriya

Matar Na Tuba: Ministan wutar lantarki ya nemi afuwar ’yan Najeriya kan matsalar wuta

Posted onMarch 24, 2026March 24, 2026

Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nemi afuwar ’yan Najeriya kan yawan katsewar wutar lantarki da ake fuskanta a ƙasar nan. Ya bayyana haka ne …

IMG 215342 18326 1773867232281
Labarai, Musulunci

Sultan Ya Tabbatar Da Rashin Ganin Jinjirin Watan Shawal a Najeriya ba

Posted onMarch 18, 2026March 18, 2026

An tabbatar da cewa ba a ga watan Sallah ba a Najeriya, wanda hakan ke nufin za a cika azumi 30 a ƙasar, wadda ke …

IMG 154816 18326 1773845303382
Labarai, Shugaba Tinubu

Donald Trump Ya Caccaki Tinubu Kan Barin Najeriya Bayan Harin Ta’addanci A Maiduguri

Posted onMarch 18, 2026March 18, 2026

Daga Aminu Bala Madobi ….Trump ya bukaci firaministan Birtaniya, Keir Starmer, da ya shawarci shugaban Najeriyar da ya dawo gida cikin gaggawa domin tunkarar matsalar …

IMG 20260318 WA0095
APC, Labarai

Gamayyar Ƙungiyoyin APC sun amince da kungiyar Sen Yari The Renewed Hope Network TRN

Posted onMarch 18, 2026March 18, 2026

Kungiyoyin goyon bayan jam’iyyar APC guda dubu ɗaya da ɗari biyar (1,500) da aka yi wa rajista sun amince da marawa shirin Renewed Hope Network …

FB IMG 1770829573772
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Sallah Karama A Faɗin Ƙasar

Posted onMarch 17, 2026March 17, 2026

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Alhamis 19 ga Maris da Juma’a 20 ga Maris, 2026 a matsayin hutu domin bikin sallah karama, wanda ke nuna …

FB IMG 1772645925483
Amurka, Labarai

Ofishin jakadancin Amurka ya gargadi ‘yan ƙasarta kan yiwuwar zanga-zanga a Abuja

Posted onMarch 4, 2026March 4, 2026

Ofishin Jakadancin ƙasar Amurka a Abuja ya yi gargadi ga ‘yan ƙasar Amurka da ke Najeriya kan yiwuwar ɓarkewar zanga-zanga a Abuja, sakamakon ƙarin tashin …

FB IMG 1772199369125
Labarai, Zaɓe

Hukumar Zabe INEC ta Canja Jadawalin Zaɓen 2027 a Najeriya

Posted onFebruary 27, 2026February 27, 2026

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ayyana Asabar, 16 ga Janairun 2027, a matsayin ranar gudanar da Zaɓen Shugaban Ƙasa da Majalisar Tarayya. Kwamishinan hukumar …

IMG 20260225 WA0396
Labarai, Lafiya

Sakonnin Imel Na Epstein Ya Jawo Tambayoyi Kan Kare Lafiyar ‘Yan Najeriya

Posted onFebruary 25, 2026February 25, 2026

Daga Usman Dahiru A Kwanakin nan tattaunawa da ke ƙaruwa a kafafen sada zumunta ta sake jawo hankalin jama’a kan marigayi attajirin Amurka Jeffrey Epstein …

IMG 194305 24226 1771958613852
Amurka, Labarai

Wani Dan majalisar Amurka Ya Buƙaci Tilasta Soke Hukuncin Kisa Kan Batanci Ga Annabi Muhammad (SAW) A Najeriya.

Posted onFebruary 24, 2026February 24, 2026

Dan Majalisar Dokokin Amurka, Riley M. Moore, ya bukaci a kakaba takunkumi tare da soke dokokin da suka tanadi hukuncin kisa ga wanda yayi batanci …

FB IMG 1771358817039
Labarai, Ramadan kareem

Fadar Sarkin Musulmi Ta Bayyana Ganin watan azumin Ramadan a Najeriya

Posted onFebruary 17, 2026February 17, 2026

Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmin Najeriya, ta umarci Musulman ƙasar su fara azumin Watan Ramadan a ranar Laraba 18 ga watan Fabrairun 2026. Matakin na …

FB IMG 1771342048514
Labarai, Ramadan kareem

Da Dumi Duminsa:An ga Watan Ramadan a Ƙasar Saudiyya

Posted onFebruary 17, 2026February 17, 2026

Kasar Saudiyya ta sanar da ganin jinjirin watan Ramadan na Shekarar 1447 Bayan Hijra a Yau Din nan. Wannan ganin watan ya sanya za a …

best seller i
Labarai, Zaɓe

Da Dumi Duminsa: Hukumar INEC ta sanar da ranakun da za a yi Babban zaben 2027 a Nigeria

Posted onFebruary 13, 2026February 13, 2026

Hukumar zaɓe mai zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta sanar da cewa za a gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da na ‘yan majalisar dokoki ta …

Posts pagination

1 2 3 … 16 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab