Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kama Darakta-Janar na Hukumar Makamashi ta Najeriya (ECN), Mustapha Abdullahi, bisa zargin almundahanar kuɗi. Wata …
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kama Darakta-Janar na Hukumar Makamashi ta Najeriya (ECN), Mustapha Abdullahi, bisa zargin almundahanar kuɗi. Wata …
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa tsohon Ministan Lantarki Saleh Mamman hukuncin ɗaurin shekaru 75 a gidan yari. A ranar Larabar nan …
Daga Auwalu Tuhami Zarewa A wannan shekara, dubban manoma ba za su noma masara ba.Idan baku sani ba, ga gaskiyar yadda abin ke faruwa Dalili …
Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta sanar da haramta amfani da lakabin “Dr” ga sunayen mutanen da aka bai wa digirin girmamawa (Honorary Degree), inda ta ce …
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin hutu domin bai wa ma’aikata damar bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya. Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, …
Babbar Kotun Tarayya da ke Dutse a Jihar Jigawa ta umarci Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS), da ta saki matashiyar nan Walida Abdulhadi tare …
Ƙungiyar Progressive Next Generation nitiative (PNGI) ta yaba wa Hukumar Tattara Haraji, Rarraba Kuɗi da Tsare-tsaren Kuɗi ta Ƙasa (RMAFC) ƙarƙashin jagorancin shugabanta, Dr. Mohammed …
Kwamitin kula da asusun gwamnati na majalisar dattawa ya bai wa kamfanin mai na ƙasa,NNPC wa’adin makonni biyu domin ya bayyana a gabansa kan zargin …
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta Nijeriya (JAMB) ta sanar da fara fitar da takardun bayanin zama jarabawar UTME ta shekarar 2026 …
Daga Aminu Bala Madobi Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta bayar da umarni ga ma’aikatan gwamnatin Amurka dake aiki a ofishin jakadancin Najeriya dasu fice tareda …
Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin girka sama da kyamarori 5,000 a Jihar Filato domin inganta tsaro bayan hare-haren da suka yi sanadin …
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi murabus daga mukaminsa domin neman tsayawa takarar gwamnan Jihar Bauchi. An bayyana hakan ne a ranar …
An saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, daga tsarewar da ake masa inda ya koma gida domin halartar jana’izar mahaifiyarsa. Ɗansa, Bashir El-Rufai, ne …
Wata Kotu da ke zaune a Abuja ta fitar da umarnin bench warrant domin kamo tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki (SAN), sakamakon rashin halartar shari’a …
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nemi afuwar ’yan Najeriya kan yawan katsewar wutar lantarki da ake fuskanta a ƙasar nan. Ya bayyana haka ne …
An tabbatar da cewa ba a ga watan Sallah ba a Najeriya, wanda hakan ke nufin za a cika azumi 30 a ƙasar, wadda ke …
Daga Aminu Bala Madobi ….Trump ya bukaci firaministan Birtaniya, Keir Starmer, da ya shawarci shugaban Najeriyar da ya dawo gida cikin gaggawa domin tunkarar matsalar …
Kungiyoyin goyon bayan jam’iyyar APC guda dubu ɗaya da ɗari biyar (1,500) da aka yi wa rajista sun amince da marawa shirin Renewed Hope Network …
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Alhamis 19 ga Maris da Juma’a 20 ga Maris, 2026 a matsayin hutu domin bikin sallah karama, wanda ke nuna …