Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Najeriya

FB IMG 1772645925483
Amurka, Labarai

Ofishin jakadancin Amurka ya gargadi ‘yan ƙasarta kan yiwuwar zanga-zanga a Abuja

Posted onMarch 4, 2026March 4, 2026

Ofishin Jakadancin ƙasar Amurka a Abuja ya yi gargadi ga ‘yan ƙasar Amurka da ke Najeriya kan yiwuwar ɓarkewar zanga-zanga a Abuja, sakamakon ƙarin tashin …

FB IMG 1772199369125
Labarai, Zaɓe

Hukumar Zabe INEC ta Canja Jadawalin Zaɓen 2027 a Najeriya

Posted onFebruary 27, 2026February 27, 2026

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ayyana Asabar, 16 ga Janairun 2027, a matsayin ranar gudanar da Zaɓen Shugaban Ƙasa da Majalisar Tarayya. Kwamishinan hukumar …

IMG 20260225 WA0396
Labarai, Lafiya

Sakonnin Imel Na Epstein Ya Jawo Tambayoyi Kan Kare Lafiyar ‘Yan Najeriya

Posted onFebruary 25, 2026February 25, 2026

Daga Usman Dahiru A Kwanakin nan tattaunawa da ke ƙaruwa a kafafen sada zumunta ta sake jawo hankalin jama’a kan marigayi attajirin Amurka Jeffrey Epstein …

IMG 194305 24226 1771958613852
Amurka, Labarai

Wani Dan majalisar Amurka Ya Buƙaci Tilasta Soke Hukuncin Kisa Kan Batanci Ga Annabi Muhammad (SAW) A Najeriya.

Posted onFebruary 24, 2026February 24, 2026

Dan Majalisar Dokokin Amurka, Riley M. Moore, ya bukaci a kakaba takunkumi tare da soke dokokin da suka tanadi hukuncin kisa ga wanda yayi batanci …

FB IMG 1771358817039
Labarai, Ramadan kareem

Fadar Sarkin Musulmi Ta Bayyana Ganin watan azumin Ramadan a Najeriya

Posted onFebruary 17, 2026February 17, 2026

Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmin Najeriya, ta umarci Musulman ƙasar su fara azumin Watan Ramadan a ranar Laraba 18 ga watan Fabrairun 2026. Matakin na …

FB IMG 1771342048514
Labarai, Ramadan kareem

Da Dumi Duminsa:An ga Watan Ramadan a Ƙasar Saudiyya

Posted onFebruary 17, 2026February 17, 2026

Kasar Saudiyya ta sanar da ganin jinjirin watan Ramadan na Shekarar 1447 Bayan Hijra a Yau Din nan. Wannan ganin watan ya sanya za a …

best seller i
Labarai, Zaɓe

Da Dumi Duminsa: Hukumar INEC ta sanar da ranakun da za a yi Babban zaben 2027 a Nigeria

Posted onFebruary 13, 2026February 13, 2026

Hukumar zaɓe mai zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta sanar da cewa za a gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da na ‘yan majalisar dokoki ta …

FB IMG 1770824758594
Labarai, NNPC

Rufe matatun man Najeriya mataki ne da zai kawo karshen yaudarar kai – In Ji Ojulari

Posted onFebruary 11, 2026February 11, 2026

Shugaban rukunin kamfanin man fetur na ƙasa NNPC, Bayo Ojulari, ya bayyana cewa rufe matatun man fetur mallakin gwamnati wani muhimmin mataki ne na kawo …

IMG 221521 09226 1770671737238
Labarai, NAHCON

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Shugaban hukumar NAHCON, Sheikh Abdullahi Saleh Pakistan ya ajiye mukaminsa.

Posted onFebruary 9, 2026February 9, 2026

Shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON), Sheikh Abdullahi Saleh Pakistan ya ajiye mukaminsa. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa na ya rabawa menema labarai …

IMG 154359 07226 1770475464520
Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Kundin Tsarin Mulkin Najeriya Gaba yake da Tsare-tsaren Aikin Gwamnati

Posted onFebruary 7, 2026February 7, 2026

Abdussalam Muhammad Kani, FCFAPhD (Economics), M.Sc. (Economics), B.Ed. (Economics), N.C.E. (English/Economics) Dimokaraɗiyya ba ta bunƙasa a hanya hana yancin Magana, tsoro, ko fassarar doka ta …

FB IMG 1770236081020
Labarai, Majalisar Dattijai

Najeriya: Majalisar Dattawa ta amince da kudurin gyaran dokar zabe bayan zaman awanni biyar

Posted onFebruary 4, 2026February 4, 2026

Majalisar Dattawa a ranar Laraba ta amince da kudurin gyaran Dokar Zabe bayan shafe awanni biyar ana tattauna shi sashi-sashi. Kudurin shi ne kaɗai abin …

FB IMG 1770225002218
ICPC, Labarai

ICPC ta tsare tsohon Darakta-Janar na NIMASA, Bashir Jamoh

Posted onFebruary 4, 2026February 4, 2026

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (ICPC) ta tsare tsohon Darakta-Janar na Hukumar Kula da Harkokin Ruwa ta Nijeriya (NIMASA), Bashir Jamoh. Majiyoyi sun …

IMG 222905 31126 1769894958576
Dangote, Labarai

Hawa Da Saukar Farashin Man Fetur Da Matatar Dangote Ke Yi Ka Iya Jefa Nigeria cikin Masharsharar Tattalin Arziki — In Ji Yan Kasuwa

Posted onJanuary 31, 2026January 31, 2026

Masu harkar sayar da man fetur a Najeriya, tare da masana harkar makamashi, masu sa ido da ƙungiyoyin ƙwadago, sun bayyana damuwa kan yadda ake …

FB IMG 1769543037356
Labarai, NNPC

Ka zaburar da manyan gobe – PNGI ta yaba wa Bayo Ojulari bisa nasarorin gyare-gyare da NNPC ya fara samu

Posted onJanuary 27, 2026January 27, 2026

Ƙungiyar ci gaban ƙarni mai zuwa ta ‘Progressive Next Generation Initiative (PNGI)’ ta jinjina wa shugaban rukunin kamfanin man fetur na ƙasa NNPC, Bashir Bayo …

IMG 20260120 WA0789
Labarai, Shugaba Tinubu

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Shugaba Tinubu Na Shirin Ganawa Da Kwankwaso A Yammacin Yau Talata

Posted onJanuary 20, 2026January 20, 2026

Daga Aminu Bala Madobi A yayin da Siyasar Kano Ke Cigaba Da Daukan Dumi, Tinubu Ya matsa sai ya gana da Kwankwaso—Sabon salo na siyasar …

IMG 20260120 WA0769
Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wani mutum ɗauke da adda ya tarwatsa taron masu ibada a coci

Posted onJanuary 20, 2026January 20, 2026

Rahotanni sunce anga mutumin rike da zabgegiyar adda yana ihu, yana mai cewa hayaniyar ibadar na damunsa, Jaridar Alfijir Labarai Ta Rawaito an samu tashin …

IMG 20260106 WA0603
Labarai, Nigerian Army

Lugudan Wuta Da Rundunar Sojin Sama Ta Ƙaddamar Ya Hallaka ‘Yan Ta’adda 150 A Najeriya

Posted onJanuary 6, 2026January 6, 2026

Daga Aminu Bala Madobi Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta kai mummunan hari ta sama a Jihar Niger, inda ta hallaka ‘yan ta’adda kimanin …

FB IMG 1767719626143
Labarai, Nigerian Army

Babban hafsan sojin ƙasa na Najeriya ya ziyarci Babangida da Abdulsalam

Posted onJanuary 6, 2026January 6, 2026

Babban hafsan sojin ƙasa, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya kai ziyarar girmamawa ga tsofaffin shugabannin ƙasa, Janar Ibrahim Babangida da Janar Abdulsalami Abubakar, tare da …

IMG 20250320 WA0010
Labarai, Nijeriya

Abin Boye: An gano wani Boyayyen shirin Tinubu na Sauyawa Najeriya Suna

Posted onJanuary 3, 2026January 3, 2026

Wani babban limanin Coci wato fasto Toye Ebijomore ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai sanya wa Najeriya sabon suna kafin karewar wa’adin …

IMG 121214 01126 1767265950186
Labarai, Nijeriya

Fashi Barnar Aiki: Sabuwar Hukumar Tara Haraji ta Ƙasa Ta Fara Aiki

Posted onJanuary 1, 2026January 1, 2026

Sabuwar Hukumar Haraji ta Ƙasa, Nigeria Revenue Service (NRS), ta fara aiki a hukumance a wannan rana ta farko a sabuwar shekara ta 2026, inda …

Posts pagination

1 2 3 … 15 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab