Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Najeriya

FB IMG 1778747984611
Labarai, Najeriya

Badakala! EFCC Sun Kama Shugaban Hukumar Makamashi Kan zargin kwashe Naira Biliyan 500

Posted onMay 14, 2026May 14, 2026

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kama Darakta-Janar na Hukumar Makamashi ta Najeriya (ECN), Mustapha Abdullahi, bisa zargin almundahanar kuɗi. Wata …

FB IMG 1778678596566
Kotu, Labarai

Kotu ta ɗaure tsohon Ministan Lantarki Saleh Mamman shekara 75 a gidan gyaran hali

Posted onMay 13, 2026May 13, 2026

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa tsohon Ministan Lantarki Saleh Mamman hukuncin ɗaurin shekaru 75 a gidan yari. A ranar Larabar nan …

FB IMG 1778326890463
Labarai, Noma

Dubban Manoma Na Shirin Daina Noman Masara A Najeriya – Bincike

Posted onMay 9, 2026May 9, 2026

Daga Auwalu Tuhami Zarewa A wannan shekara, dubban manoma ba za su noma masara ba.Idan baku sani ba, ga gaskiyar yadda abin ke faruwa Dalili …

IMG 20260506 WA0224
Labarai, Najeriya

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Gwamnatin Nijeriya Ta Haramta Amfani da “Dr” Ga Masu Digirin Girmamawa

Posted onMay 6, 2026May 6, 2026

Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta sanar da haramta amfani da lakabin “Dr” ga sunayen mutanen da aka bai wa digirin girmamawa (Honorary Degree), inda ta ce …

FB IMG 1765280873650
Labarai, Najeriya

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin hutu a fadin kasar

Posted onApril 30, 2026April 30, 2026

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin hutu domin bai wa ma’aikata damar bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya. Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, …

FB IMG 1760790928482
Kotu, Labarai

Kotu ta umarci DSS ta miƙa wa ’yan sanda jami’inta kan zargin sace Walida

Posted onApril 29, 2026April 29, 2026

Babbar Kotun Tarayya da ke Dutse a Jihar Jigawa ta umarci Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS), da ta saki matashiyar nan Walida Abdulhadi tare …

IMG 20260417 WA0677
Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Ƙungiyar PNGI ta yabawa RMAFC kan sauye-sauyen harkokin kuɗi da ƙoƙarin haɓaka haraji ƙarƙashin Dr. Mohammed Bello Shehu

Posted onApril 17, 2026April 17, 2026

Ƙungiyar Progressive Next Generation nitiative  (PNGI) ta yaba wa Hukumar Tattara Haraji, Rarraba Kuɗi da Tsare-tsaren Kuɗi ta Ƙasa (RMAFC) ƙarƙashin jagorancin shugabanta, Dr. Mohammed …

FB IMG 1770824758594
Labarai, NNPC

Majalisar dattawa ta baiwa kamfanin NNPC wa’adin sati biyu suyi bayani kan wasu kuɗaɗe Tiriliyan 210

Posted onApril 16, 2026April 16, 2026

Kwamitin kula da asusun gwamnati na majalisar dattawa ya bai wa kamfanin mai na ƙasa,NNPC wa’adin makonni biyu domin ya bayyana a gabansa kan zargin …

FB IMG 1775776538691
JAMB, Labarai

Hukumar JAMB Ta Sanya Ranar Da Za A Fara Jarabawar UTME Ta Shekarar 2026

Posted onApril 10, 2026April 10, 2026

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta Nijeriya (JAMB) ta sanar da fara fitar da takardun bayanin zama jarabawar UTME ta shekarar 2026 …

IMG 20260409 WA0550
Amurka, Labarai

Matsalar Tsaro: Amurka Ta Umarci Ma’aikata Su Fice Daga Ofishin Jakadancinta Dake Najeriya.

Posted onApril 9, 2026April 9, 2026

Daga Aminu Bala Madobi Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta bayar da umarni ga ma’aikatan gwamnatin Amurka dake aiki a ofishin jakadancin Najeriya dasu fice tareda …

FB IMG 1775169014150
Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu ya umarci girka kyamarori na fasahar AI guda 5,000 a Jos Kan Kisan Filato

Posted onApril 2, 2026April 2, 2026

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin girka sama da kyamarori 5,000 a Jihar Filato domin inganta tsaro bayan hare-haren da suka yi sanadin …

FB IMG 1774888032418
Labarai

Ministan harkokin ƙasashen wajen Najeriya ya yi murabus daga kujerarsa

Posted onMarch 30, 2026March 30, 2026

Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi murabus daga mukaminsa domin neman tsayawa takarar gwamnan Jihar Bauchi. An bayyana hakan ne a ranar …

FB IMG 1774650086050
Labarai, Tsaro

Da Dumi Duminsa: Yanzu yanzu aka saki Nasir El-Rufai saboda rasuwar mahaifarsa

Posted onMarch 27, 2026March 27, 2026

An saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, daga tsarewar da ake masa inda ya koma gida domin halartar jana’izar mahaifiyarsa. Ɗansa, Bashir El-Rufai, ne …

FB IMG 1774526226349
Kotu, Labarai

Wata Babbar Kotu Ta Bada Umurnin Kama Tsohon Minista Kabiru Turaki SAN

Posted onMarch 26, 2026March 26, 2026

Wata Kotu da ke zaune a Abuja ta fitar da umarnin bench warrant domin kamo tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki (SAN), sakamakon rashin halartar shari’a …

FB IMG 1774375577051
Labarai, Najeriya

Matar Na Tuba: Ministan wutar lantarki ya nemi afuwar ’yan Najeriya kan matsalar wuta

Posted onMarch 24, 2026March 24, 2026

Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nemi afuwar ’yan Najeriya kan yawan katsewar wutar lantarki da ake fuskanta a ƙasar nan. Ya bayyana haka ne …

IMG 215342 18326 1773867232281
Labarai, Musulunci

Sultan Ya Tabbatar Da Rashin Ganin Jinjirin Watan Shawal a Najeriya ba

Posted onMarch 18, 2026March 18, 2026

An tabbatar da cewa ba a ga watan Sallah ba a Najeriya, wanda hakan ke nufin za a cika azumi 30 a ƙasar, wadda ke …

IMG 154816 18326 1773845303382
Labarai, Shugaba Tinubu

Donald Trump Ya Caccaki Tinubu Kan Barin Najeriya Bayan Harin Ta’addanci A Maiduguri

Posted onMarch 18, 2026March 18, 2026

Daga Aminu Bala Madobi ….Trump ya bukaci firaministan Birtaniya, Keir Starmer, da ya shawarci shugaban Najeriyar da ya dawo gida cikin gaggawa domin tunkarar matsalar …

IMG 20260318 WA0095
APC, Labarai

Gamayyar Ƙungiyoyin APC sun amince da kungiyar Sen Yari The Renewed Hope Network TRN

Posted onMarch 18, 2026March 18, 2026

Kungiyoyin goyon bayan jam’iyyar APC guda dubu ɗaya da ɗari biyar (1,500) da aka yi wa rajista sun amince da marawa shirin Renewed Hope Network …

FB IMG 1770829573772
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Sallah Karama A Faɗin Ƙasar

Posted onMarch 17, 2026March 17, 2026

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Alhamis 19 ga Maris da Juma’a 20 ga Maris, 2026 a matsayin hutu domin bikin sallah karama, wanda ke nuna …

FB IMG 1772645925483
Amurka, Labarai

Ofishin jakadancin Amurka ya gargadi ‘yan ƙasarta kan yiwuwar zanga-zanga a Abuja

Posted onMarch 4, 2026March 4, 2026

Ofishin Jakadancin ƙasar Amurka a Abuja ya yi gargadi ga ‘yan ƙasar Amurka da ke Najeriya kan yiwuwar ɓarkewar zanga-zanga a Abuja, sakamakon ƙarin tashin …

Posts pagination

1 2 3 … 16 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab