Ramadan: Saudiya ta samar da babur don duba marasa lafiya a Masallacin Ma’aiki

FB IMG 1741450905511

Daga Aisha Salisu Ishaq

Cibiyar kiwon lafiya ta Madinah ta samar da babur don duba marasa lafiya a Masallacin Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama domin bayar da agajin gaggawa ga masu ziyara a cikin watan Ramadan 2025.

Wannan yunƙurin na da nufin haɓaka bada agajin gaggawa ta hanyar baiwa likitoci damar isa ga marasa lafiya cikin gaggawa ta amfani da babura mai dauke da kayan duba marasa lafiya.

Sabon tsarin, wanda aka Æ™irÆ™iro don tallafawa ayyukan gaggawa a cikin harabar Masallacin Ma’aiki, zai sauÆ™aÆ™a isa ga marasa lafiya da kuma gaggauta duba su.

Daily Nigerian

Domin samun sauran shirye-shiryen Alfijir labarai/Alfijir news zaku iya bibiyarmu ta 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/IqPyC2oGzdQ9NudcMXFqHZ

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *