Shugaba Tinubu, Shettima Da Gwamnonin Na Ganawar Sirri

FB IMG 1720722487763

An fara ganawar ne bayan da shugaban ya kammala tattaunawa da shugabannin kungiyar kwadagon, inda suka tattauna batutuwan da suka shafi sabon tsarin mafi karancin albashin ma’aikata.

Gwamnonin da suka halarci taron sun hada da shugaban kungiyar gwamnonin Nijeriya (NGF), AbdulRahman AbdulRazaq na Jihar Kwara; Charles Soludo na Jihar Anambra da Usman Ododo na Jihar Kogi.

Ya zuwa yanzu dai ba a san makasudin taron ba, amma yana zuwa ne sa’o’i kadan bayan da kotun kolin ta yanke hukunci kan bai wa kananan hukumomi ‘yancin cin gashin kai.

Leadership Hausa

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Q9https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *