Kotu, Labarai Kotu Ta Bayar da belin Abubakar Malami (SAN) da iyalansa akan kudi Miliyan 500 tare da wasu Sharruda. Posted onJanuary 7, 2026January 7, 2026 Kotun Tarayya da ke Abuja ƙarƙashin Alƙali Emeka Nwite ta amince da bayar da belin tsohon Babban Lauyan Ƙasa kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, tare …