Labarai, Nijeriya Shettima Ya Bada Shawarar Yadda Za a Kawo Karshen Talauci, Da inganta Rayuwar ‘Yan Najeriya Posted onSeptember 5, 2024September 5, 2024 Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya yi kira da a hada karfi da karfe tsakanin manyan masu rike da mukaman gwamnati a kowane mataki …