Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Nijeriya

FB IMG 1762639155792
Labarai, Nijeriya

Ƙasar Russia tayi gargadi da jan kunne ga Amurka kan barazanar kaiwa Nijeriya hari

Posted onNovember 8, 2025November 8, 2025

Gwamnatin Russia ta yi kira ga shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump da ya san da cewa akwai dokoki a duniya kuma ko wacce ƙasa tana …

IMG 153255 061125 1762439591108
Labarai, Nijeriya

Sojojin Nijeriya da Faransa Sun Kai Ziyarar Aiki Zuwa NDA Kaduna

Posted onNovember 6, 2025November 6, 2025

Ziyarar da Laftanar Janar Emmanuel Charpy, kwamandan runduna ta musamman ta kasar Faransa wato (École Spéciale Militaire de Saint-Cyr (ESM) ta Faransa, ya kai Kwalejin …

FB IMG 1762092679174
Labarai, Nijeriya

Shugaba Tinubu Zai Gana Da Trump Kan Zargin Kisan Kiristoci A Nijeriya

Posted onNovember 2, 2025November 2, 2025

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa nan da wasu kwanaki Shugaba Tinubu zai gana da takwaransa na Amurka, Donald Trump, domin tattaunawa kan zargin kisan Kiristoci …

IMG 20251018 WA0337
Lafiya, Nijeriya

Rundunar Sojin Ta Musanta Jita-jitar Yunkurin Juyin Mulki Ga Shugaban Najeriya

Posted onOctober 18, 2025October 18, 2025

Hedkwatar Tsaron Najeriya (Defence Headquarters, DHQ) ta karyata rahotannin da ke yaduwa a kafafen sada zumunta da wasu gidajen labarai na yanar gizo, da ke …

IMG 20251007 WA0029
Labarai, Nijeriya

Yanzu Yanzu: Ministan Kimiyya Da Fasaha Yayi Murabus Sakamakon Takardun Karatun Bogi

Posted onOctober 7, 2025October 7, 2025

Daga Aminu Bala Madobi A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasar Bayo Onanuga ya tabbatar ga manema labarai cewar ministan kere-kere, …

FB IMG 1759304222912
Labarai, Nijeriya

Wasu mahimman bayanan shugaba Tinubu kan cikar Najeriya shekaru 65 da ta samun ƴanci

Posted onOctober 1, 2025October 1, 2025

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce ƙasar ta samu gagarumin ci gaba tun bayan samun yancin kai a 1960. Yayin wani jawabi da ya gabatar …

FB IMG 1757512232232
Lafiya, Nijeriya

Wata Sabuwar! Babban Layi Na Wutar Lantarki Ya Sake Faɗuwa A Najeriya

Posted onSeptember 10, 2025September 10, 2025

Babban layin wutar lantarki na ƙasa ya sake faɗuwa a ranar Laraba, abin da ya haifar da katsewar wuta a wasu sassan Najeriya. Hukumar Gudanar …

FB IMG 1756386520993
Labarai, Nijeriya

Ana Wata! An Ƙara Kuɗin Fasfo A Najeriya

Posted onAugust 28, 2025August 28, 2025

Hukumar kula da Shige da Fice ta Najeriya (NIS) ta sanar da cewa daga ranar 1 ga watan Satumba, 2025, za a ƙara kuɗin yin …

FB IMG 1745569888095
Labarai, Nijeriya

Yan Najeriya za su fuskanci talauci nan da 2027 — Amma fa ina ji Bankin Duniya

Posted onApril 25, 2025April 25, 2025

Bankin Duniya ya yi hasashen cewa talauci a Najeriya zai ƙaru da kashi 3.6 cikin ɗari a cikin shekaru biyar masu zuwa, ciki har da …

IMG 20250322 190828
Labarai, Nijeriya

Dakatar da gwamnan Rivers ɓata sunan Najeriya ne a idon duniya — In ji Jonathan

Posted onMarch 22, 2025March 22, 2025

Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya soki dakatar da gwamnan jihar Rivers da mataimakiyarsa da ƴanmajalisar dokokin jihar, wanda shugaban ƙasar, Bola Tinubu ya yi. …

FB IMG 1742650684030
Labarai, Nijeriya

Gwamnatin Nijeriya ta kama mutane 327 bisa zargin harkar ma’adanai ta ɓarauniyar hanya

Posted onMarch 22, 2025March 22, 2025

Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta kama mutum 327 da ake zargi da aikin haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba a faɗin ƙasar. Alfijir labarai …

FB IMG 1741457726650
Labarai, Nijeriya

Tafiya Tare – Damawa Da Kowa Cikin Ayyukan. “Bikin Ranar Mata ta Duniya” – Engr Abdul.

Posted onMarch 9, 2025March 9, 2025

Ranar Mata ta Duniya Da Ranar Masu Amfani da Keken masu bukata ta musamman na Duniya na iya zama banbarakwai da ba a saba da …

IMG 20250304 163645
Labarai, Nijeriya

Kasafin Kudin Bana Zai Samar Da Tsarin Tattalin Arziki Da Cigaban Ƙasa – Ina Ji Ministan Labarai

Posted onMarch 4, 2025March 4, 2025

Daga Aisha Salisu Ishaq Ministan Yada Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Mohammed Idris, ya bayyana kasafin kuɗin bana, wanda Shugaba Tinubu ya rattaba wa …

FB IMG 1740836224096
Labarai, Nijeriya

Najeriya na asarar biliyan 40 duk shekara saboda damfara a daukar ma’aikata — Ina Ji EFCC

Posted onMarch 1, 2025March 1, 2025

Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa  ta EFCC, Ola Olukoyede, ya bayyana cewa Najeriya na rasa sama da Naira biliyan 40 duk shekara …

IMG 20250225 171543
English, Nijeriya

Babangida Ya Rasa Daraja Saboda Karya da Rashin Adalci daya shirga a littafinsa – Amma fa In ji Iyalan Mamman Vatsa

Posted onFebruary 25, 2025February 25, 2025

Iyalan marigayi Janar Mamman Jiya Vatsa, wanda aka kashe a shekarar 1986 bisa zargin yunkurin juyin mulki kan tsohon Shugaban Mulkin Soja, Janar Ibrahim Babangida …

FB IMG 1739902716758
Labarai, Nijeriya

Na daina jin Tausayin Ƴan Najeriya domin Su Suka Janyowa Kansu- In Ji Sule Lamido

Posted onFebruary 18, 2025February 18, 2025

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa Suke Lamido A Hirar da akayi dashi A BBC Hausa ya bayyana cewa yan Najeriya sune suka jefa kansu cikin halin …

IMG 20250214 WA0021
Labarai, Nijeriya

Shugaban Binance ya Fallasa Sunayen ‘Yan Majalisun Najeriya 3 Da suka Karbi Cin hancin N225bn.

Posted onFebruary 14, 2025February 14, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Tigran Gambaryan, shugaban rukunin kamfanin kudi na crypto Binance, wanda aka tsare a Najeriya na tsawon watanni, ya bayyana sunayen wasu …

IMG 20250206 WA0251
Labarai, Nijeriya

“Nasan Me Sauyawa Ribadu Daloli Na Cin Hanci Da Rashawa” – Amma fa in ji Dr Idris

Posted onFebruary 6, 2025February 6, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Fitaccen mai bincike kuma mai fafutukar kare haƙƙin bil’adama a ɗan asalin Najeriya, mazaunin kasar Ingila, Dr. Idris Ahmed ya bayyana …

IMG 20250129 WA0137
Labarai, Nijeriya

“Kufito a Gwabza Yaki Don kwatar Mulki Kamar Rayuwarku Zata kare” – In Ji Amaechi

Posted onJanuary 29, 2025January 29, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Gabanin Zaben 2027 dake karatowa, Tsohon gwamnan Jihar Ribas, Rotimi Amaechi, ya bukaci ‘yan Najeriya da su kare kuri’unsu tare da …

IMG 20250127 WA0192
Labarai, Nijeriya

Wasu ‘Yan Siyasa Na Kokarin Karkatar Da Kudaden Agajin Talakawa – Inji Minista Nentawe.

Posted onJanuary 27, 2025January 27, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Ministan Harkokin Bada Agajin gaggawa da Rage Radadin Talauci, Nentawe Yilwatda, ya ce wasu ‘yan siyasa na kokarin yin tasiri kan …

Posts pagination

1 2 3 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab