Kotun Kwadago ta Ƙasa da ke Abuja ta bayar da umarnin wucin-gadi da ke hana mambobin ƙungiyar likitocin masu neman kwarewa ta Najeriya (NARD) shiga …
Kotun Kwadago ta Ƙasa da ke Abuja ta bayar da umarnin wucin-gadi da ke hana mambobin ƙungiyar likitocin masu neman kwarewa ta Najeriya (NARD) shiga …
Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya (NARD) ta dakatar da yajin aikin da ta shafe kwanaki 29 tana yi, bayan wani taron gaggawa da …
Haɗakar ƙungiyoyin ma’aikatan ɓangaren lafiya, JOHESU, ta fara yajin aikin ƙasa baki ɗaya a yau, Asabar 15 ga Nuwamba. Kungiyar ta ce gwamnati ta gaza …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaba Bola Tinubu ya amince da shekarun ritaya ga likitoci da sauran ma’aikatan kiwon lafiya daga shekaru 60 zuwa 65. Dakta …
Kungiyar ma’aikatan jinya da ungozoma ta kasa (NANNM) reshen jihar Kano, ta bai wa gwamnatin jihar wa’adin kwanaki 15 da ta gaggauta biya musu bukatunsu …
Likitoci a Jihar Kano, sun bayyana damuwarsu kan rashin isassun likitocin da za su ke duba marasa lafiya, wanda hakan ya sa suke shirin tafiya …