Tinubu Ya Naɗa Kakakin Majalisar Wakilai Gbajabiamila Mai Barin Gado Mukami

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada kakakin majalisar wakilai mai barin gado, Femi Gbajabiamila a matsayin shugaban ma’aikatan fadar sa.

An gabatar da shi ne a matsayin sabon shugaban ma’aikata a taron da ake ci gaba da yi tsakanin shugaban kasar da hafsoshin tsaron kasar da ke gudana a fadar shugaban kasa ta Villa da ke Abuja a safiyar ranar Alhamis.

Leadership

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Alfijr Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/GdLiqZyHuSz5NhjdGoGRGZ

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *