Yan Najeriya za su fuskanci talauci nan da 2027 — Amma fa ina ji Bankin Duniya

FB IMG 1745569888095

Bankin Duniya ya yi hasashen cewa talauci a Najeriya zai ƙaru da kashi 3.6 cikin ɗari a cikin shekaru biyar masu zuwa, ciki har da shekarar zaɓe ta 2027.

‎ Bankin ya bayyana hakan ne a cikin wani rahotonsa mai suna African Pulse Report da aka fitar a taron bazara na Asusun Ba da Lamuni na Duniya (IMF) da Bankin Duniya a Washington DC, Amurka.

‎Yaya kuke kallon wannan hasashen na Bankin Duniya?

Domin samun sauran shirye-shiryen Alfijir labarai/Alfijir news ku shiga nan  👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/KoLt2IMlnQfJPP6zNrcNKD‎

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *