Shugaba Tinubu ya haramtawa ministoci, Shugabannin hukumomi da sauran jami’an Gwamnati tafiye-tafiyen Zuwa ƙasashen waje na Tsawon watanni uku Daga 1 ga watan Afrilu, 2024.
Tinubu ya jaddada cewa dole ne jami’an Gwamnati da suke da niyyar yin balaguro zuwa ƙasashen waje su samu amincewar shugaban kasa akalla makwanni biyu kafin tafiyar, Wanda hakan ya zama doka daga Yanzu.


Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇
https://chat.whatsapp.com/CJ2q8cmhhOxFY6OEgwV5vk