Labari Mai Dadi! Almajiran Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Jihar Sokoto A Najeriya

FB IMG 1711170035085

Anyi Garkuwa da ɗaliban ne a kauyen Gidan Bakuso dake ƙaramar hukumar Gada a lokacin da suke shiga dakunansu domin gujewa harin da aka kai wa al’umma makonni biyu da suka gabata.

Alfijir labarai ta rawaito an sace Almajiran ne sa’o’i kaɗan kafin bikin yaye jami’an tsaro da jihar Ta kirkiro domin yaki da ‘yan fashi.

Malamin makarantar Tsangaya da ke Gidan Bakuso, Liman Abubakar, ya shaida wa manema labarai cewa ‘yan bindigar sun mamaye al’umma da misalin karfe 1:00 na safe, inda suka harbe mutum daya sannan suka yi awon gaba da wata mata.

Maigidan ya kara da cewa: “Lokacin da suke barin garin, sai suka hangi dalibanmu suna rugawa zuwa dakunansu a lokacin ne sukayi Garkuwa dasu

FB IMG 1711170047888
Almajirai
FB IMG 1711170042341
Almajirai

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/CJ2q8cmhhOxFY6OEgwV5vk

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *