![FB IMG 1721202405306](https://alfijirlabarai.com/wp-content/uploads/2024/07/FB_IMG_1721202405306-600x400.jpg)
Mahaifiyar fitaccen mawakin siyasar nan na Arewacin Nijeriya, Dauda Kahutu Rarara ta kubuta daga hannun ‘yan bindigar da suka sace ta. Alfijir labarai ta ruwaito …
Mahaifiyar fitaccen mawakin siyasar nan na Arewacin Nijeriya, Dauda Kahutu Rarara ta kubuta daga hannun ‘yan bindigar da suka sace ta. Alfijir labarai ta ruwaito …
Masu garkuwa da mutane sun sace ‘yan jarida biyu tare da matansa da ‘ya’yansu a jihar Kaduna. Alfijir labarai ta ruwaito wata sanarwa da ƙungiyar …
Dubun Wani Dan Garkuwa Da Mutane Ta Cika Bayan Da Matar Da Yayi Garkuwa Da ita Sun Shiga Mota Daya Alfijir labarai ta rawaito lamarin …
Wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kai hari a hedikwatar ‘yan sanda reshen Abaji da ke Abuja tare da yin fashi a …
Rahotanni sun tabbatar da cewa mahara sun tsere da matar babban Sarkin Masarautar Ninzo, Umar Musa, cikin Ƙaramar Hukumar Sanga a Jihar Kaduna. Alfijir labarai …
An kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne, Abubakar Ali Damina mai shekaru 43 a kauyen Ofodo da ke kusa da garin …
Wasu mahara da har lokacin hada wannan labarin ba a Tabbatar da adadinsu ba, sun bindige Malam Sai’idu Jikan Basa wanda shi ne shugaban jam’iyyar …
Anyi Garkuwa da ɗaliban ne a kauyen Gidan Bakuso dake ƙaramar hukumar Gada a lokacin da suke shiga dakunansu domin gujewa harin da aka kai …
Wasu matasa sun yi kwanton ɓauna tare da kashe sojoji, ciki har da hafsoshi 16 na bataliyar 181 ‘Amphibious Battalion” dake aikin samar da zaman …
Aƙalla mutum 61 ƴan bindiga suka sace a wani ƙauye da ke Jihar Kaduna a Nijeriya, kwanaki kaɗan bayan sace ɗalibai kusan 300 daga wata …
Kwanaki biyu da sace Daliban Makarantar gwamnati a karamar hukumar Chikun dake jihar Kaduna, wanda har yanzu ana ta taƙaddamar yanda za’a karbo su. Alfijir …
Gwamna Uba Sani ya sha alwashin yin bakin ƙoƙarinsa don ganin an kuɓutar da dukkan ɗaliban. Alfijir labarai ta rawaito wasu ƴan bindiga sun kai …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya, a ranar 20 ga Janairu, 2024, ta kama wani Bello Mohammed, mai shekaru 28, dan jihar Zamfara, a Kaduna. Alfijir labarai …
Wasu ‘yan bindiga sanye da hijabi sun kai hari ofishin ‘yansanda, tare da kashe dan sanda guda daya a kauyen Saki Jiki da ke Karamar …
Rundunar ƴansanda ta jihar Kano ta ce ta kama ɓarayin mota guda sha biyar a jihar. Alfijir labarai ta rawaito wata sanarwa da kakakin rundunar, …
Majiyar ta ce “Mun tsira da kyar a yau, an kai wa ayarin motocinmu hari ne a tsakanin garin Beneshiekh da Mainok mai tazarar kasa …
Rundunar ƴan sanda reshen Jihar Oyo ta kama wani Malami mai shekaru 45 bisa zargin mallakar sassan jikin mutum ɗanye cikin makon nan. Alfijir Labarai …