Wani jikan sa, Sanusi Dantata ne ya bayyana hakan a shafinsa na X, inda ya ce tuni shirye-shirye sun yi nisa wajen binne shi.
A cewar Sanusi, a gobe Litinin za a yi wa gawar ta marigayi Dantata sallah a masallacin Ma’aiki (SAW) sannan a binne shi.
Daily Nigerian Hausa ta rawaito cewa iyalan Marigayin sun baiyana cewa ya bar musu wasiyya cewa idan ya rasu a binne shi a Madina, kusa da kabarin mai dakin sa.
Allah Ya jikan magabatan mu, ameen.
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/KoLt2IMlnQfJPP6zNrcNKD