Ajiyan Sokoto, Alhaji Umar I. Ajiya, ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa yana shirin tsayawa takarar kujerar Gwamnan Jihar Sokoto a 2027.
Mai magana da yawunsa, Bashir Ahmad Danmalam, ya bayyana jita-jitar a matsayin ĆirĆira daga wasu marasa kishin al’umma da rashin son zaman lafiya da ke son tada fitina tsakaninsa da Gwamna Dr. Ahmad Aliyu Sokoto.
Ya ce Ajiya ba shi da wani shiri na tsayawa takara, bai kuma bawa kowa izini ya buga ko ya yada posters a madadinsa ba. Ya kara da cewa Ajiya zai ci gaba da kasancewa cikakken Éan jamâiyyar APC, tare da marawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu baya wajen ci gaban Ćasa.
Danmalam ya bukaci jamaâa da su yi watsi da jita-jitar, yana mai gargadin cewa za a Éauki matakin doka kan duk wanda ya yi yunĆurin kawo rikici ko Éata sunansa
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan đ
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group đđ
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t