Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa (EFCC) ta fara binciken Farfesa Saleh Abdullahi Usman, shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON), bisa zargin aikata almundahana da rashawa.
Alfijir labarai ta ruwaito cewa Farfesa Saleh ya kai kansa a ofishin EFCC da safe domin amsa tambayoyi kan zarge-zargen da ake masa, kuma daga bisani an bayar da belinsa bisa sharadin cewa zai rika kai rahoto ga hukumar kowace rana har sai an kammala bincike.
Cikakken Bayani na nan tafe…
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t