PROF. YAKUBU MAGAJI AZARE FNITI, FCAL, FLAN, MNAL na gayyatar yan uwa da abokan arziki zuwa ɗaurin Auren Yarsa
Amarya Sha Guda
Zainab Yakubu Azare
Da Arushin Angonta
Muhammad Bashar Bello
Wanda za’a gabatar da izinin Allah a ranar juma’a
3 ga watan Afrilu, 2026.
Da misalin karfe 2 bayan isar da sallar juma’a a masallacin tsohuwar jami’ar Bayero University Kano State
Muna gayyatar kowa da kowa don shaida wannan hadin alherin, wanda bai sami damar halarta ba a saka amarya da angonta Cikin addu’a
Kar a manta da kula da barayin waya da barayin takalma kai har da barayin ababan hawa a ankare dasu sosai sukan yi shiga kamar ta mutanen kirki! Amma azzalumai ne
Ga mai neman karin bayani ga lambobin da za’a tuntuba nan
08033752285 | 07072851922
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t