Babban magatakardar kotunan, Alhaji Abubakar Haruna Khalil, ne ya tabbatar da hakan a yayin da ya zanta da Premier Radio, inda ya ce hukumar na gudanar da bincike ne domin tabbatar da gaskiyar zarge-zargen.
Haka kuma, Alhaji Khalil ya ce duk wasu matakai da za a ɗauka za su kasance cikin bin doka da oda, domin kare hakkokin marayu da tabbatar da gaskiya a harkokin kotunan Musulunci.
Binciken ya biyo bayan rahotannin da ke nuna almundahana da amfani da kudaden jama’a a harkokin saka jari marasa izini, lamarin da ya janyo hankalin hukumar kula da kotunan ɗaukaka kara.
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t