Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Kotu

FB IMG 1752685346814
Labarai, Zamfara

Rikicin Duniya: Kotu ta tsige dan majalisa saboda sauya sheka daga PDP zuwa APC

Posted onNovember 2, 2025November 2, 2025

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tsige dan majalisa Abubakar Gummi, wanda ke wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum ta jihar Zamfara, saboda sauya sheka daga jam’iyyar …

FB IMG 1759871330905
Kotu, Labarai

Wata kotu ta bada umarnin kama tsohon shugaban hukumar INEC Farfesa Mahmud Yakubu

Posted onOctober 8, 2025October 8, 2025

Wata kotun tarayya dake zaman ta a Osogbo dake jihar Osun ta bawa babban Sifeton ‘yan sanda Nijeriya Kayode Egbetokun umarnin kama tsohon shugaban hukumar …

FB IMG 1759867271339
Kotu, Labarai

Kotun daukaka kara ta amince da saka ranar sake duba hukuncin rataya da aka yiwa makashin Hanifa

Posted onOctober 7, 2025October 7, 2025

Kotun Daukaka Kara dake zamanta a Sakatariyar Audu Bako, Kano, ta bayyana cewa za ta sanar da ranar da za ta yanke hukunci kan neman …

IMG 175820 071025 1759856319689
Kotu, Lafiya

Kotu ta yi watsi da rokon lauyan mawaki Mai dubun Isa na korar karar jikkata tsohuwar matar sa

Posted onOctober 7, 2025October 7, 2025

Kotun shari’ar musulunci da ke kumbotso ta yi watsi da rokon lauyan Mai dubun Isa na korar karar jikkata tsohuwar matar sa An tuhumi Usman …

FB IMG 1758702232217
Labarai, Maiduguri

kotu ta yankewa sojoji 3, ɗaurin rai da rai kan sayar da makamai da harsasai ba bisa ka’ida ba a Maiduguri

Posted onSeptember 24, 2025September 24, 2025

A cikin wata sanarwa da kotun ta fitar, alkalin Kotun Brigadier Janar Mohammed Abdullahi, ya bayyana cewa an yanke wa mutum uku daga cikin sojojin …

FB IMG 1723959647845
Labarai

Gwamnatin Kano ta rufe wasu makarantu masu zaman kansu tare da gurfanar da su a gaban kuliya

Posted onSeptember 19, 2025September 19, 2025

Hukumar kula da makarantu masu zaman kansu da na sa kai ta Jihar Kano (KSPVIB) ta dauki matakin rufe wasu makarantu guda takwas (8) da …

FB IMG 1752685346814
Kotu, Labarai

Kotu ta bawa ICPC umarnin bincikar zargin badaƙala a tallafin karatu na gwamnatin Kano

Posted onSeptember 17, 2025September 17, 2025

Babbar Kotun Abuja ta kori ƙarar da wasu jami’an gwamnatin jihar Kano su ka shigar gaban ta da ta hana Hukumar Yaƙi da Cin-hanci da …

IMG 093724 29825 1756456659062
Kotu, Labarai

Abdullahi Ibrahim Rogo Ya Maka Ja’afar Ja’afar A Gaban Kotu A Kano

Posted onAugust 29, 2025August 29, 2025

Wata kotu a Kano ta bayar da umarnin umurtar mataimakin babban sufeton ‘yan sanda mai kula da shiyya ta daya da ya gudanar da cikakken …

FB IMG 1755695257366
EFCC, Labarai

EFCC ta saka Mele Kyari a jerin wadanda ta ke fako yayin da kotu ta rufe asusun sa na banki

Posted onAugust 20, 2025August 20, 2025

Hukumar EFCC ta sanya tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kyari, cikin jerin wadanda take sa ido a kansu saboda bincike kan …

Kotu
Kotu, Labarai

Kotu ta ci tarar Bankin Zenith Naira miliyan ₦85 kan taba darajar kwastoma

Posted onAugust 8, 2025August 8, 2025

Kotu  ta ci tarar bankin Zenith N85m bisa rufe asusun kwastoma ta hanyar amfani da takardar odar kotu ta bogi Wata Babbar Kotun Abuja ta …

FB IMG 1745916282074
Kotu, Labarai

Kotu tayi hukunci kan Buhari da Emefele game  da sauya fasalin takardun kuɗi

Posted onApril 29, 2025April 29, 2025

Wata babbar kotun Najeriya da ke Abuja ta kori karar da aka shigar kan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, …

FB IMG 1729536368500
Kotu, Labarai

Kotun Ta Kori Ibas Daga Matsayin Shugaban Riko Na Ribas, Ta Bawa Tinubu Umarnin Maido da Fubara.

Posted onApril 16, 2025April 16, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Fatakwal ta yanke hukunci kan gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, inda ta bayar …

FB IMG 1743111069261
Kotu, Labarai

Kotun shari’ar musulunci tayi umarnin bincikar Abdullahi Abbas da Faizu Alfindiki

Posted onMarch 27, 2025March 27, 2025

Babbar kotun shari’ar musulunci me zamanta a kasuwar kurmi ta bai wa Mataimakin Babban Sufetan ƴan sandan shiyya ta ɗaya ya binciki Abdullahi Abbas da …

IMG 20250320 WA0010
Kotu, Labarai

Dokar-ta-ɓaci: An maka shugaban Najeriya Tinubu a kotu

Posted onMarch 23, 2025March 23, 2025

Kungiyar Kare Hakkin Al’umma da Lura da Ayyukan Gwamnati (SERAP) ta maka Shugaba Bola Tinubu a kotu bisa abin da ta bayyana a matsayin “dakatarwa …

IMG 20250314 153333
Labarai, Majalisar Kano

Rikicin Masarauta: Kotu Ta Sake Sabon Hukunci A Kano

Posted onMarch 14, 2025March 14, 2025

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun daukaka kara da ke Abuja ta dakatar da aiwatar da hukuncin da ta yanke ranar 10 …

FB IMG 1737021497437
Kotu, Labarai

Manta Sabo: Kotu ta yanke wa waɗanda suka yi fyaɗe su 3 hukuncin dandanƙewa da rataya a Kaduna

Posted onMarch 6, 2025March 6, 2025

Kotu ta yanke wa wasu mutum uku hukuncin ratayewa da kuma dandaƙewa kan laifin aikata fyaɗe a Jihar Kaduna. Alfijir labarai ta ruwaito kwamishinar Kula …

FB IMG 1737021497437
Kotu, Labarai

Kotu a Kano ta yankewa wasu ƴan TikTok ɗaurin shekara guda a gidan yari

Posted onMarch 4, 2025March 4, 2025

Kotun Majistiri da ke zamanta a gini mai lamba 47 unguwar Norman’s land da ke ƙaramar hukumar Fagge a jihar Kano ta aike da wasu …

FB IMG 1740576450455
Kotu, Labarai

Sanata Natasha ta maka shugaban majalisar dattijo Akpabio a kotu kan zargin ɓata suna

Posted onFebruary 26, 2025February 26, 2025

Daga A’isha Salisu Ishaq Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya a majalisar dattijan Najeriya, Natasha Akpoti-Uduaghan ta shigar da ƙara a kotu tana ƙalubalantar shugaban …

FB IMG 1739793464539
Kotu, Labarai

Kotu ta aikewa Abdullahi Abbas da Faizu Alfindiki sammaci bisa zargin ɓatanci ga gwamnan Kano

Posted onFebruary 17, 2025February 17, 2025

Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke kasuwa, ƙarƙashin Mai Shari’a Abdu Abdullahi Waiya, ta aike da sammaci ga shugaban jam’iyyar APC na Kano, Abdullahi Abbas, …

FB IMG 1739475592570
Kannywood, Labarai

Tashin Tashina: Jaruma Maryam Malika ta roƙi kotu da ta tabbatar da sakin da mijinta ya yi mata

Posted onFebruary 13, 2025February 13, 2025

Jarumar masana’antar fina-finai ta Kannywood, Maryam Muhammad, wacce aka fi sani da Maryam Malika, ta roƙi wata kotun shari’a da ke zamanta a Magajin Gari, …

Posts pagination

1 2 3 … 5 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab