Wata kotu a Kano ta yanke wa jarumar Kannywood, Samha Inuwa, hukuncin daurin watanni shida. Mai shari’a S.M. Shuaibu na babbar kotun tarayya da ke …
Wata kotu a Kano ta yanke wa jarumar Kannywood, Samha Inuwa, hukuncin daurin watanni shida. Mai shari’a S.M. Shuaibu na babbar kotun tarayya da ke …
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (ICPC) ta tsare tsohon Darakta-Janar na Hukumar Kula da Harkokin Ruwa ta Nijeriya (NIMASA), Bashir Jamoh. Majiyoyi sun …
Daga Aisha Salisu Ishaq Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Kano (KANSIEC), …
Daga Aminu Bala Madobi Jaridar Alfijir Labarai Ta Rawaito wata kotu a Kano ta bayar da umarnin tura mutane biyu da ake zargi da bayar …
Kotun Tarayya da ke Abuja ƙarƙashin Alƙali Emeka Nwite ta amince da bayar da belin tsohon Babban Lauyan Ƙasa kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, tare …
Daga Aminu Bala Madobi Babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da umarnin tsare tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami (SAN), a gidan yari na …
‘Yan sanda sun cafke Sadiq Sani Sadiq, magatakarda mai kula da harkokin kudi na Babbar Kotun Shari’a dake Goron Dutse a Jihar kano, domin ci …
Babban magatakardar kotunan, Alhaji Abubakar Haruna Khalil, ne ya tabbatar da hakan a yayin da ya zanta da Premier Radio, inda ya ce hukumar na …
Daga Aminu Bala Madobi Mai shari’a na babbar kotun tarayya da ke Abuja James Omotosho ƙememe ya ƙi amincewa da buƙatar da jagoran IPOB, Nnamdi …
Alkalin Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, Mai Shari’a Joyce Abdulmalik, ta kori shari’ar da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta shigar …
Kotu ta samu Nnamdi Kanu da laifi kan tuhumar ta’addanci da Gwamnatin Tarayya ta yi masa Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta samu jagoran …
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tsige dan majalisa Abubakar Gummi, wanda ke wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum ta jihar Zamfara, saboda sauya sheka daga jam’iyyar …
Wata kotun tarayya dake zaman ta a Osogbo dake jihar Osun ta bawa babban Sifeton ‘yan sanda Nijeriya Kayode Egbetokun umarnin kama tsohon shugaban hukumar …
Kotun Daukaka Kara dake zamanta a Sakatariyar Audu Bako, Kano, ta bayyana cewa za ta sanar da ranar da za ta yanke hukunci kan neman …
Kotun shari’ar musulunci da ke kumbotso ta yi watsi da rokon lauyan Mai dubun Isa na korar karar jikkata tsohuwar matar sa An tuhumi Usman …
A cikin wata sanarwa da kotun ta fitar, alkalin Kotun Brigadier Janar Mohammed Abdullahi, ya bayyana cewa an yanke wa mutum uku daga cikin sojojin …
Hukumar kula da makarantu masu zaman kansu da na sa kai ta Jihar Kano (KSPVIB) ta dauki matakin rufe wasu makarantu guda takwas (8) da …
Babbar Kotun Abuja ta kori ƙarar da wasu jami’an gwamnatin jihar Kano su ka shigar gaban ta da ta hana Hukumar Yaƙi da Cin-hanci da …
Wata kotu a Kano ta bayar da umarnin umurtar mataimakin babban sufeton ‘yan sanda mai kula da shiyya ta daya da ya gudanar da cikakken …