Bauchi! Allah ya yiwa Dr. Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi rasuwa.

FB IMG 1743750950676

Allah ya yiwa Imam Dr. Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi rasuwa a jihar Bauchi

Marigayin na cikin manyan Malaman Addinin Musulunci da suka Shahara a Africa. Hakazalika bai tsaya a karantarwa ba Dan Kasuwa ne kuma Manomi.

Malam Idris ya rasu bayan ya sha fama da rashin lafiya, inda har ya je kasar waje neman lafiya a wata Azumin da ya wuce.

Za a yi jana’izarsa da ƙarfe 10 na safiyar Juma’a a Masallacin Idi na Games Village da ke Bauchi.

Muna addu’ar Allah ya gafarta masa Amin.

Domin samun sauran shirye-shiryen Alfijir labarai/Alfijir news ku shiga nan  👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/KoLt2IMlnQfJPP6zNrcNKD

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *