Alƙaluma daga babban bankin Isra’ila sun nuna muhimmin asarar tattalin arziki da aka alaƙanta da kisan kiyashin Gaza da rikicin yankin. Rahotanni sun nuna sauyi …
Alƙaluma daga babban bankin Isra’ila sun nuna muhimmin asarar tattalin arziki da aka alaƙanta da kisan kiyashin Gaza da rikicin yankin. Rahotanni sun nuna sauyi …
Wata gobara ta tashi a jirgin ruwan Amurka na dakon jiragen sama na yaƙi mai suna Gerald R Ford yayin da yake aiki a Gabas …
Daraktan cibiyar yaƙi da ta’addanci na ƙasar Amurka ya sanar da ajiye aiki a shafinsa na soshiyal midiya, inda ya ce “tunaninsa bai amince masa …
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ”nan ba da jimawa ba za mu buɗe mashigar Hormuz ko ta halin ƙaƙa”, don jirage su wuce cikin …
Iran ta ce babu wanda zai iya hana ta shiga gasar FIFA World Cup da za a yi a bana, bayan gargadin da tsohon shugaban …
Rasha ta yi kira ga Amurka da Isra’ila da su dakatar da kai hare-hare kan Iran, tana mai cewa ya kamata su koma teburin tattaunawa …
Wani babban jami’in tsaron Iran, Ali Larijani, ya yi gargaɗi ga shugaban Amurka Donald Trump, inda ya ce ya kamata ya yi hankali domin kada …
Wata Cibiyar Bincike a Amurka ta kiyasta cewa yakin da ƙawancen Amurka da Isra’ila suka ƙaddamar kan Iran ya ci wa Washington dala biliyan 3.7 …
Shugaba Donald Trump ya ce ya kamata ya kasance yana cikin waɗanda za su zaɓi sabon shugaban jagoran addinin Iran. Trump ya bayyana haka ne …
Ofishin Jakadancin ƙasar Amurka a Abuja ya yi gargadi ga ‘yan ƙasar Amurka da ke Najeriya kan yiwuwar ɓarkewar zanga-zanga a Abuja, sakamakon ƙarin tashin …
Gwamnatin Iran ta tabbatar da mutuwar Ayatollah Khamenei, bayan ikirarin farko da shugaba Donald Trump ya yi na kisan jagoran addinin a hare-haren da Amurka …
Dan Majalisar Dokokin Amurka, Riley M. Moore, ya bukaci a kakaba takunkumi tare da soke dokokin da suka tanadi hukuncin kisa ga wanda yayi batanci …
Wasu ‘yan majalisar dokokin Amurka guda biyar daga jam’iyyar Republican sun gabatar da kudiri a majalisar wakilai ta ƙasar domin tilasta wa sakataren harkokin wajen …
Fadar White House ta bayyana cewa akwai kungiyoyi 66 da Amurka za ta fita daga zama mamba a karkashin takardun da Trump ya sanya wa …
Amurka ta kama shugaban ƙasar Venezuela, Nicolas Maduro, tare da dauke shi daga kasarsa bayan jerin hare-haren makamai masu linzami da aka kai wa ƙasar …
Karancin ma’aikata a cibiyoyin kula da zirga-zirgar jiragen sama na Amurka, tare da umurnin Hukumar Kula da Sufurin Sama ta Tarayyar Amurka (FAA) na rage …
Daga Aminu Bala Madobi Rahotonni sunce tun bayan da aka ja zare tsakanin Hukumomin Amurka da Nigeria Sakamakon zargin farwa Kiristoci, Gwamnatin Amurka tace akwai …
Shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar cewar, ƙasarsa na iya ɗaukar matakin soja a Najeriya idan gwamnatin ƙasar ta ci gaba da barin …
Dubban mutane ne suka shiga zanga-zanga a sassan Amurka ta adawa da manufofin shugaban ƙasar Donald Trump. An gudanar da zanga-zangar da aka yi wa …