“Ku yi Watsi da Tsarin Mulkin 1999, ku rungumi na 1960 muddin ana son gyara ƙasa” Akande ya fadawa NASS Alfijir labarai ta rawaito tsohon …
Category: APC
Jam’iyyar APC a Kano sun ce sun rungumi ƙaddara game da hukuncin kotunƙolin Najeriya da ta tabbatar da nasarar Gwamna Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar …
Jam’iyyar APC ta koka kan shirin gwamnatin jihar Kano na kashe naira biliyan 8 na kudaden kananan hukumomi ba tare da wani dalili ba. Alfijir …
Hon Mu azzam Madaki tsohon mataimaki Na musamman ga gwamna Ganduje akan wasanni a jihar Kano ya taya tsohon gwamnan na Kano kuma National Party …
Jam’iyyar APC a Kano ta ce babu wata maganar sulhu da aka cimma dangane da hukuncin kotu tsakaninta da jam’iyyar NNPP. Alfijir labarai ta rawaito …
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa ya yi murabus daga harkokin siyasa, inda ya bayyana rashin jin dadinsa ga harkokin …
An yi kira ga ‘yan siyasar jihar Kano da su rika la’akari da maslahar jihar a duk wani abu da za su yi, domin cigabanta …
The Lagos High Court sitting in Ikeja has sentenced Wahab Hammed, a ward leader of the All Progressive Congress (APC) in the Surulere Local Government …
Shugaban jam’iyyar APC a jihar ya ce ya shiga tsaka mai wuya bayan kalaman da Dederi ya yi. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Jam’iyyar APC …
Yan Najeriya da dama sun soki Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas kan ware makudan kudade don siyan turare da fanka a gwamnatinsa. Alfijir Labarai …
Ɗan takarar gwamnan Kano na jamiyyar APC da kotu ta ce shi ne yayi nasara a zaben gwamnan Kano na 2023 Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, …
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da Natasha a matsayin zaɓaɓɓiyar Sanatan Kogi-ta-Tsakiya Alfijr Labarai ta rawaito Kotun daukaka kara da ke Abuja, a yau Talata, …
Kotun ta ce duk dalilai uku da mai karar ya dogara da su ba su da tushe balle makama. Alfijir Labarai ta rawaito Tsohon Shugaban …
Jam’iyyar APC reshen jihar Jigawa ta dakatar da shugaban jam’iyyar na karamar hukumar Roni, Saleh Idris, bisa zargin yi wa wata mata fyade tare da …
Atiku Abubakar, Yace Sakamakon shari’ar da Kotun koli zatayi wa shugaban kasa, Bola Tinubu ne kawai zai kawo ƙarshen Takaddamar Siyasar da shugaban kasa. Alfijir …
Jam’iyyar APC ta lashi takobin kama duk wani dan Najeriya mazauna amurka da ya yi zanga-zangar adawa akan Tinubu a amurkan. Alfijir Labarai ta rawaito …
Shugaban kungiyar APC Intellectual Forum A.K. Mustapha ya ja hankalin Gwamna Abba Kabir a kan cika alkawarin da ya dauka a kan ilimi. Alfijir Labarai …
A jiya Laraba ne jam’iyyar, APC, reshen jihar Osun, ta sanar da korar mambobinta 84, bisa aikata laifukan yi wa jam’iyyar zagon-ƙasa. Alfijir Labarai ta …
Shugabannin jam’iyyar APC na Kano karkashin jagorancin Abdullahi Abbas sun umarci al’ummar Kano da ‘ya’yanta na mazabun 484 da ke Kano da su gudanar da …
Muna addu’a kuma muna fatan sakamakon kotun ya yi mana kyau. Alfijir Labarai ta rawaito Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, ya ce jam’iyyar APC …