Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: ECOWAS

FB IMG 1741458739384
ECOWAS, Labarai

Sabon shugaban kasar Ghana na yunkurin maido da kasashen yankin Sahel cikin ECOWAS

Posted onMarch 8, 2025March 8, 2025

Daga Aminu Bala Madobi A wani yunkuri tun bayan darewa kujerar mulki, Shugaban Ghana ya fara wani shiri na maido da kasashen da suka balle …

FB IMG 1737995091869
ECOWAS, Labarai

ECOWAS Na Cikin Tsaka Mai Wuya A Yayin da Wa’adin Ficewar Nijar da Burkina Faso da Mali Yazo

Posted onJanuary 27, 2025January 27, 2025

Daga Aminu Bala Madobi A ranar Laraba ne wa’adin ficewar kasashen Mali, Nijar da Burkina Faso daga kungiyar ECOWAS, zai fara aiki bayan shafe shekara …

IMG 20240523 WA0147
ECOWAS, English

ECOWAS Parliament First Female Speaker Sworn In

Posted onMay 23, 2024May 23, 2024

From Aminu Bala Madobi Parliament member from Togo, Mrs Maimunatu Ibrahima, has been sworn in as the first female speaker of the Economic Community of …

IMG 20240128 202923
ECOWAS, Labarai

ECOWAS Martanin Ga Nijar, Mali Da B/Faso

Posted onJanuary 28, 2024January 28, 2024

Kasashen sun sanar da ficewarsu daga ECOWAS, amma kungiyar ta ce ba ta da labari Alfijir labarai ta rawaito Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin …

IMG 20240118 121833
ECOWAS, Labarai

Sanata Aliero ya Magantu Kan Rufe Iyakar Najeriya Da Nijar Da Aka Yi

Posted onJanuary 18, 2024January 18, 2024

Tsohon Gwamnan Jihar Kebbi, kuma tsohon Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Sanata Adamu Aliero ya bayyana cewa rufe kan iyakar Najeriya da Jamhuriyar Nijar ya …

FB IMG 1702593546086
ECOWAS, Labarai

Tirkashi! Ecowas ta tabbatar da dakatar da Nijar daga ƙungiyar

Posted onDecember 14, 2023December 14, 2023

Ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afirka ta Yamma, Ecowas ta ce ta dakatar da Jamhuriyar Nijar daga dukkan harkokin ƙungiyar ƙasashen har sai ta mayar …

FB IMG 1701967503233
ECOWAS, Labarai

Kotu ta tayi fatali da karar gwamnatin sojin Nijar ta shigar kan ECOWAS

Posted onDecember 7, 2023December 7, 2023

Nijar ta kwashe shekaru tana kawance da kasashen Yammacin duniya, ciki har da Amurka Alfijir labarai ta rawaito Wata Kotun Yammacin Afirka ta yi fatali …

ECOWAS, Labarai

Dalilan Da Yasa Har Yanzu Sojojin Ecowas Ba Su Afkawa Nijar Ba – Tuggar

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

Ya zuwa yanzu za a iya cewa an kai wani mataki na kiki-kaka a yunƙurin mayar da mulkin demokuraɗiyya a jamhuriyar Nijar. Sojojin da suka …

ECOWAS, Labarai

Atiku Abubakar Ya Magantu Kan Shugabannin ECOWAS

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

Ku mayar da hankali kan cutar da ke haifar da juyin mulki Alfijir Labarai ta rawaito Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, …

ECOWAS, Labarai

ECOWAS Ta Karyata Cewa Tana So Sojojin Nijar Su Miƙawa Farar Hula Mulki Nan Da Wata 9

Posted onSeptember 1, 2023September 1, 2023

“Rahoton, wanda aka yi shi da Faransaci… na karya ne, kuma ya kamata a dauke shi a matsayin labarin karya,” in ji ECOWAS.  Alfijir Labarai …

ECOWAS, Labarai

ECOWAS Sun Mai Da Martani Mai Zafi Kan Abdourahmane Tchiani

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka ECOWAS ta ce ba za ta amince sojoji su ci gaba da rike mulkin Nijar ba har nan …

ECOWAS, Labarai

Tawagar Ecowas Ta Sami Tarba Ta Musamman Daga Firaministan Nijar Ali Lamine Zeine

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Ecowas na son sojojin su mayar da Shugaba Mohamed Bazoum kan mulki, wanda suke tsare da shi tun 25 ga watan Yuli. Alfijir Labarai ta …

ECOWAS, Labarai

Kwamitin Shiga Tsakani Na Ecowas Ya Sake Koma Wa Jamhuriyar Nijar

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Ziyarar farko, a wannan karo suna sa ran samun kyakkyawar tarba daga shugabannin mulkin sojan Nijar. Kwamitin shiga tsakani na Ƙungiyar Raya Tattalin Arziƙin Afirka …

ECOWAS, Labarai

An Amince Kan Ranar da Aka Za’a Tura Dakarun ECOWAS Ƙasar Nijar

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Don haka ba mu rufe kofar tattaunawa ba… amma ba za mu yi ta tattaunawa da ba ta da iyaka ba.” Alfijir Labarai ta rawaito …

ECOWAS, Labarai

Yadda Ta Kasance A Taron Ecowas Kan Afkawa Jamhuriyar Nijar Da Yaki

Posted onAugust 17, 2023August 17, 2023

A wani taro da aka yi a Accra, babban birnin Ghana a yau Alhamis, hafsoshin tsaron kasar sun ce sun shirya tsaf domin dawo da …

ECOWAS, Labarai

Ecowas Ta Magantu Kan Gurfanar Da Bazoum A Kotu

Posted onAugust 14, 2023August 14, 2023

Ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afirka ta Yamma Ecowas ta ce ta kaɗu da jin yunƙurin sojoji masu juyin mulki a Nijar na tuhumar zaɓaɓɓen …

ECOWAS, Labarai

ECOWAS Ta Umarci Dakarun Ta Su Gaggauta Ɗaura Ɗamarar Yaƙi A Nijar

Posted onAugust 10, 2023August 10, 2023

Shugabannin ƙasashen Ecowas sun ba da umarni ga dakarun sojin ƙungiyar su ɗaura ɗamarar kai yaƙi Nijar, bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a …

ECOWAS, Labarai

Kungiyar ECOWAS Tayi Amai Ta Lashe Abinta Kan Nijar

Posted onAugust 5, 2023August 5, 2023

Kwamitin tsaro na kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS wanda ya kunshi hafsoshin soja na wasu kasashen yammacin Afirka a ranar Juma’a, ya …

ECOWAS, Labarai

Shugaba Najeriya Tinubu Ya Zama Shugaban Kungiyar ECOWAS

Posted onJuly 9, 2023July 9, 2023

Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmed Tinubu ya zama sabon shugaban kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka wato ECOWAS. Alfijir Labarai ta rawaito Tinubu na …

© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab