Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: INEC

FB IMG 1759871330905
INEC, Labarai

Farfesa Mahmood Yakubu ya ajiye aikinsa na shugaban hukumar zabe INEC

Posted onOctober 7, 2025October 7, 2025

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya amince da sauka daga shugabancin hukumar zaɓe ta Najeriya, INEC da Farfesa Mahmood Yakubu ya yi bayan kammala wa’adinsa na …

FB IMG 1751447690638
INEC, Labarai

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe a Najeriya

Posted onJuly 2, 2025July 2, 2025

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya na shekarar 2027, hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) ta bayyana shirin ta na fitar da ƙarin …

Screenshot 20240725 160618 WhatsAppBusiness
English, INEC

Breaking! We’re Competent To Conduct LG Elections — INEC

Posted onJuly 25, 2024July 25, 2024

Chairman of the Independent National Electoral Commission (INEC), Prof. Mahmood Yakubu, has declared that the electoral umpire is capable of successfully conducting LG elections if …

FB IMG 1707043719554
INEC, Labarai

Inec Ta Bayyana Sakamakon Yan Majalisu Guda biyu A Jihar Kano

Posted onFebruary 4, 2024February 4, 2024

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana dan takarar jam’iyyar NNPP , Alhassan Ishaq, a matsayin wanda ya lashe zaben da aka …

INEC, Labarai

INEC ta soke zaɓen cike-gurbi na Kunchi/Tsanyawa a Kano da Akwa Ibom

Posted onFebruary 3, 2024February 3, 2024

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta sanar da dakatar da zaɓen cike-gurbia wasu mazabu, sakamakon tarzoma, rashin bin ka’ida da kuma sace …

FB IMG 1696714134205
INEC, Labarai

Tufka Da Warwara! INEC ta musanta cire hannu Kan ɗaukaka ƙarar zaɓen gwamnan Kano

Posted onOctober 7, 2023October 7, 2023

Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta musanta rahotanni cewa ta yi watsi da ɗaukaka ƙarar da aka yi game da zaɓen gwamnan Kano na 2023. Alfijir …

FB IMG 1696671911268
INEC, Labarai

INEC Tayi Amai Ta Lashe Kan Hukuncin Zaben Gwamnan Kano

Posted onOctober 7, 2023October 7, 2023

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta janye wasikar ta ta farko da ke nuna daukaka kara kan hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben …

INEC, Labarai

INEC Ta Bawa Kotu BVAS 21 Da Aka Yi Amfani Da Su A Rumfunan Zabe 10 A Zaɓen Gwamnan Kano

Posted onJuly 12, 2023July 12, 2023

Shari’ar zaɓen gwamnan Kano: INEC ta gabatar da na’urar BVAS 21 ga kotu Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) …

INEC, Labarai

INEC Ta Buƙaci Kamawa Da Gurfanar Da Wadanda Suka Yiwa Jami’inta Tsirara

Posted onApril 17, 2023April 17, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan INEC na kasa, Festus Okoye, ya bukaci hukumomin tsaro da su kama masu laifin da suka wulakanta Kwamishinanta na Adamawa. INEC …

INEC, Labarai

An Fara Tattara Sakamakon Zaɓen Da Aka Gudanar A Kano

Posted onApril 15, 2023April 15, 2023

Alfijr ta rawaito An kammala kada kuri’a a rumfunan zabe 206 a kananan hukumomi 15 na jihar Kano inda aka sake zaben ranar Asabar. A …

INEC, Labarai

INEC Ta Bayyana Sunayen Mutane 200 Da Za A Gurfanar A Gaban Kuliya

Posted onApril 15, 2023April 15, 2023

Alfijr ta rawaito Babban Sakataren Yada Labarai na Shugaban INEC, Rotimi Oyekanmi, ne ya shaida wa PUNCH a wata tattaunawa ta musamman a ranar Juma’a, …

INEC, Labarai

Wasu Ƴan Daba Sun Mamaye Rumfunan Zabe Tare Da Ƙwace Akwatun Zabe

Posted onApril 15, 2023April 15, 2023

Alfijr ta rawaito a cikin tsauraran matakan tsaro a zaben cike gurbi na zaben Imo, wasu da ake zargin barayin siyasa ne sun tarwatsa tare …

INEC, Labarai

INEC Ta Saka Ranar Kammala Zaɓukan Da Basu Kammala Ba

Posted onMarch 27, 2023

Alfijr ta rawaito INEC ta sanya ranar Asabar 15 ga watan Afrilu a matsayin ranakun da za ta kammala zabukan da ba a karasa ba a …

INEC, Labarai

Ibtila’i: An Yi Garkuwa Da Ma’aikatan Wucin Gadi Na INEC 17 Yayin Tafiya Aiki

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito Hoodlums sun yi garkuwa da ma’aikatan wucin gadi 17 na Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da aka tura zuwa …

INEC, Labarai

Wata Sabuwa: INEC Ta Bankado Wasu Katunan Shaida Na Jabu Ga Jami’an Tsaro

Posted onMarch 18, 2023March 18, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta koka kan katin shaidar jabu ga jami’an tsaro da ke aikin zabe. Okoye …

INEC, Labarai

INEC Ta Kori Ma’aikata 100 Bisa Laifin Maguɗin Zaɓe

Posted onMarch 17, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan zabe na INEC a Akwa Ibom, Dr Cyril Omorogbe ya ce hukumar ta soke sunayen ma’aikatan zaɓe na wucin-gadi guda 100 …

INEC, Labarai

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Ƙasa (INEC) Ta Dakatar Da Wani  Kwamishinan Zabe

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito dakatarwar wacce ta zo kwanaki hudu gabanin gudanar da zaben gwamna a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun sakatariyar INEC, …

INEC, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Hukumar INEC Ta Cire Sunan Alhassan Ado Doguwa

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito ta ruwaito cewa, hukumar zabe ta ayyana Doguwa a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Doguwa/Tudunwada a ranar 25 ga watan Fabrairu. …

INEC, Labarai

INEC Ta Dakatar Da Zaben Sanatan Enugu Gabas

Posted onFebruary 24, 2023February 24, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dakatar da zaben Sanatan Enugu ta gabas saboda mutuwar Oyibo Chukwu, dan takarar …

INEC, Labarai

INEC Ta Haramtawa Masu Zabe Amfani Da Wayar Hannu Yayin Kada Kuri’a 

Posted onFebruary 24, 2023February 24, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa ba za ta bari masu kada kuri’a su yi amfani da …

Posts pagination

1 2 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab