Fitaccen dan jarida kuma mai fashin baki kan al’amuran yau da kullum, Bash M Bash, ya bayyana cewa durkushewar harkokin masana’antu a Kano, shi ne …
Fitaccen dan jarida kuma mai fashin baki kan al’amuran yau da kullum, Bash M Bash, ya bayyana cewa durkushewar harkokin masana’antu a Kano, shi ne …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana matukar godiyarsa ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu bisa amincewar da ya bayar na sa hannun Gwamnatin …
Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ƙaddamar da kaso na uku kuma na ƙarshe na biyan kuɗaɗen garatuti ga tsaffin kansiloli 1,371 da suka …
An yi zargin wani mutum da yanka wani Ladani mai suna Malam Zubairu a Masallacin Yusuf Garko da ke yankin Maraba a unguwar Hotoro da …
Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Alhaji Abba Kabir Yusuf ta kafa wani kwamitin kar-ta-kwana domin tunkarar barazanar tsaro da ke kara ta’azzara a tashoshin …
A ƙoƙarinsa na inganta hanyoyin zirga-zirga da sauƙaƙa rayuwar al’ummar Karamar Hukumar Rimin Gado, Zababben Shugaban Karamar Hukuma, Hon. Muhammad Sani Salisu Jili, ya kaddamar …
Kwamishina Ma’aikatar yaɗa labarai da Harkokin Cikin Gida, Kwamrade Ibrahim Abdullahi Waiya ya bukacin ƙungiyar ‘yan jaridar dake amfani da kafar sadarwa ta intanet dasu …
A safiyar asabar ne gwamnan Jahar Kano, Alh. Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci taron Saukar Al’ qur’ani mai Girma da kuma addu’o i na musamman …
Ma’aikatar Ilimin Jihar Kano ta bayyana cewa makarantun firamare da sakandare na gwamnati da masu zaman kansu, na kwana da na jeka ka dawo za …
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Kano ta fara aiwatar da cikakken haramcin ɗaukar fasinja a kan babura, tare da takaita zirga-zirgar adaidaita sahu daga ƙarfe 10 …
Gwamnatin Jihar Kano ta ce tana daukar matakan gaggawa don dakile dawowar masu baburan haya (Achaba) da ake gani a sassa daban-daban na birnin Kano …
Sojojin Rundunar Operation MESA da ke ƙarƙashin runduna ta 3, ta sojojin Najeriya sun kubutar da mutane bakwai da ‘yan bindiga su ka yi garkuwa …
A wata takarda me dauke da sa hannun Galadiman Maitsidau, Muhammad Magaji Galadima ta nuna cewa Galadiman na Maitsidau bisa Sahalewar Mai Girma Hakimin Makoda …
Wasu ’yan bindiga sun kai hari a garin ’Yan Cibi da ke Karamar Hukumar Tsanyawa ta jihar Kano, inda ake zargin sun sace mata 10 …
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ce gwamnatinsa ta kammala dukkan shirye-shirye da suka dace don gabatar da kasafin kuɗi na farko a …
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya tabbatar da cewa gwamnatinsa na kan gaba wajen kafa kwalejin kimiyya da Fasaha a karamar hukumar Gaya, …
Ƴan bindiga sun kai hari a kauyen Yan Kwada da ke cikin kauyen Faruruwa a Karamar Hukumar Shanono ta Jihar Kano da yammacin jiya Lahadi, …
Hukumar Kwana-Kwana ta Nijar Kano ta tabbatar da rasuwar wata mata mai shekaru 96 sakamakon fadawa cikin ramin masai. A wata sanarwa da kakin hukumar, …
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sardaunan Kano Malam Ibrahim Shekarau, ya bayyana cewa ba zai daina siyasa ba muddin yana da karfi da lafiya. Ya yi …