Majalisar Dokokin Jihar Kano ta fara shirin sauke Mataimakin Gwamnan Jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, daga mukaminsa bayan wani bincike da ta gudanar kan zarge-zargen da …
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta fara shirin sauke Mataimakin Gwamnan Jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, daga mukaminsa bayan wani bincike da ta gudanar kan zarge-zargen da …
Hukumar Karbar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci ta Jihar Kano ta Karbo motocin gwamnati daga hannun wasu kwamishinoni da suka yi murabus daga majalisar …
Hakan ta faru ne bayan wani zaman sulhu da Kwamishinan yaɗa labarai da harkokin cikin gida camarade Ibrahim Abdullahi Waiya ya kira wo a yau …
Daya daga cikin Kwararrun masu daukar hoto a gidan Talabijin na Abubakar Rimi (ARTV) Madi’u Adamu, ya bayyana yadda Auwal Sani Rogo, jami’in gwamnatin jihar …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da bada jimillar N93.8 miliyan a matsayin tallafin karatu ga dalibai 179 ‘yan asalin Jihar Kano da …
Fitacciyar mai gabatar da shirye-shirye a Kano, Hajiya Lami Hafsat Maccido, wadda ta kasance mace ta farko da ta fara fitowa a gidajen talabijin na …
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, zai jagoranci babbar tawagar gwamnatin tarayya zuwa Kano bisa umarnin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu domin jajantawa da kuma tallafa …
Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa Abubakar Ibrahim Matawalle a mai riƙon Babban Daraktan Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar. Wannan na cikin …
Best Medix 24 ya samo hanyoyin sarrafa magunguna da suka zo a nau’ika na manya zuwa sarrafa su i zuwa na yara ƙanana da zasu …
The Nigeria Association of Women Journalists (NAWOJ) has expressed deep shock and sorrow over the tragic incident in Dorayi, Kano State, where a mother and …
Rundunar ’Yan sanda ta jihar Kano ta kama mutane uku da ake zargi da hannu a kisan gillar wata uwa da ’ya’yanta shida da aka …
Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali (NCoS), reshen jihar Kano ta bayyana cewa jami’an ta da ke aiki a gidan gyaran hali na Gwauron Dutse …
Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta ƙasa , reshen jihar Kano, ta kama wasu matasa biyu bisa zargin yunƙurin shigar da ƙwayoyi ga fursunoni …
Gwamnatin Jihar Kano ta rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna (MoU) da kamfanin Kirkire-kirkiren fasahar sadarwa na AS and AJ Multi Services domin kaddamar da …
Salma Muhammad Jega Idan ba a samu wani sauyi na ƙarshe ba, gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf, zai fice daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC …
Fitaccen dan jarida kuma mai fashin baki kan al’amuran yau da kullum, Bash M Bash, ya bayyana cewa durkushewar harkokin masana’antu a Kano, shi ne …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana matukar godiyarsa ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu bisa amincewar da ya bayar na sa hannun Gwamnatin …
Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ƙaddamar da kaso na uku kuma na ƙarshe na biyan kuɗaɗen garatuti ga tsaffin kansiloli 1,371 da suka …
An yi zargin wani mutum da yanka wani Ladani mai suna Malam Zubairu a Masallacin Yusuf Garko da ke yankin Maraba a unguwar Hotoro da …