Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Majalisar Dattijai

Labarai, Majalisar Dattijai

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Kyamaci Tura Sojoji Jamhuriyar Nijar

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Sanata Sumaila ya ce jihohin arewacin Nijeriya bakwai ne ke da matukar kusanci da Jamhuriyar Nijar don haka tura mata sojoji zai yi tasiri ga …

Labarai, Majalisar Dattijai

An Bayyana Karashen Sunayen Ministocin Tinubu Har Da Jihar Kano

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Tinubu zai nada Matawalle, Lalong, Bagudu da Oyetola da Geidam ministoci Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika sunan Dokta Ahmed …

Labarai, Majalisar Dattijai

Yanzu-Yanzu: Tinubu Ya Aike Wa Majalisa Karin Sunayen Ministoci

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya mika karin sunayen mutanen da yake son nadawa ministoci ga Majalisar Dattawa. Tinubu ya aike wa majalisar sunayen ne a …

Labarai, Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawan Najeriya Ta Tantance El-Rufai Da Sauran mutane 13

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Majalisar dattawa ta fara tantance sauran mutane 14 da aka nada a matsayin ministoci kamar yadda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukata tun farko. Alfijir …

Labarai, Majalisar Dattijai

Cikakkun Sunayen Ministoci 14 Da Majalisar Dattawa Ta Tantance A Ranar Litinin

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

A wani muhimmin mataki na kafa sabuwar gwamnati, Majalisar Dattawan Najeriya ta fara aikin tantance rukunin farko na Ministoci 28 da Shugaba Bola Tinubu ya …

Labarai, Majalisar Dattijai

An Fara Sace Wayoyin Sanatoci A Harabar Majalisar Dokoki Ta Kasa – Inji Akpabio

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya koka, inda ya ce barayin da ba a san su ba sun fara shiga harabar …

Labarai, Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa A Nijeriya Ta Saka Ranar Tantance Ministoci

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Majalisar dattawan Najeriya ta ce zata fara tantance mimistoci 28 da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aike mata da sunayen su. Alfijir Labarai ta …

Labarai, Majalisar Dattijai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Sunayen Wadanda Aka Nada Ministocin Tinubu

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Bayan dogon jiran da ‘yan Najeriya suka yi, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, a ranar Alhamis, ya gabatar da jerin sunayen ministocin Tinubu …

Labarai, Majalisar Dattijai

Sunayen Ministoci Da Za’a a Saki Za Su Girgiza Yawancin Yan Najeriya – Majiya

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

“Za a bayyana jerin sunayen wadanda aka nada a wannan makon, kuma zan iya gaya muku cewa bayanan za su girgiza ‘yan Najeriya da dama. …

Labarai, Majalisar Dattijai

Barau Ya Zama Sabon Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Sanatocin Nijeriya sun zabi Barau Jibril a matsayin sabon Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan kasar. An zabi Sanata Godswill Akpabio a matsayin …

Labarai, Majalisar Dattijai

Takarar Mataimakin Shugabancin Majalisar Dattawa: Alkhairan Da Barau Maliya Zai Kawo Wa Majalisa Ta 10 – Daga Saajid Ibrahim

Posted onJune 5, 2023June 5, 2023

Ba wai sabon abu ba ne cewa takarar shugabancin majalisar dattawa ta Akpabio da Barau ta samu karɓuwa daga ɓangarori da dama. Tun daga kan …

Labarai, Majalisar Dattijai

Majalisar Tarayya Ta Amince Da Kin Biyan Bashin Tiriliyan 23.7 Da Buhari Ya Karɓa A CBN

Posted onMay 7, 2023May 7, 2023

Alfijr ta rawaito Majalisar Wakilai ta Nijeriya ta amince da buƙatar da Shugaba Muhammadu Buhari ya gabatar mata a cikin 2022, cewa Gwamnatin Tarayya ba …

Labarai, Majalisar Dattijai

An Ja Kunnen Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasa Kan Shugabancin Majalisar Dattawa

Posted onMay 6, 2023May 6, 2023

Alfijr ta rawaito Sanata na jam’iyyar APC ya jajirce kan cewar Kundin tsarin mulkin ne zai yanke hukunci a kan shugaban majalisar dattawa, ba kai …

Labarai, Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Lauretta Onochie A Shugabar NDDC

Posted onDecember 20, 2022December 20, 2022

Alfijr ta rawaito majsar dattawan Najeriya ta tabbatar da nadin Lauretta Onochie, mataimakiya ta musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari kan kafafen sada zumunta a …

Labarai, Majalisar Dattijai

Majalisar Dattijai Ta Buƙaci CBN Ya Yi Taka – Tsantsan Kan Ƙayyade Cirar Kuɗi

Posted onDecember 7, 2022December 7, 2022

Alfijr ta rawaito Wasu ƴan majalisar dattijan Najeriya sun nuna fargaba game da matakin babban bankin ƙasar na taƙaita kuɗin da al’umma za su iya …

Posts pagination

‹ 1 2 3
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab