Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Majalisar Wakilai

Labarai, Majalisar Wakilai

Sanata Kyari Ya Zama Shugaban Riƙo Na Jam’iyyar APC

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na kasa shiyyar Arewa Sanata Abubakar Kyari, ya karbi ragamar shugabancin jam’iyyar ta kasa bayan tabbatar da …

Labarai, Majalisar Wakilai

Ba Sharholiya Zamu Yi Da Kuɗin Da Muka Ware Wa Kanmu Ba – Ƴan Majalisar Najeriya

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Abdu Ado K/Naisa Ƴan Majalisar wakilan Najeriya sun fara mayar da martani dangane da sukar da ake musu ta warewa kansu Naira biliyan 70 …

Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisa Ta Sahale Wa Tinubu Ya Kashe N500bn Don Raba Tallafi Ga Yan Kasa

Posted onJuly 13, 2023July 13, 2023

Majalisar Wakilan Nijeriya ta amince wa Shugaban Kasa Bola Tinubu ya kashe Naira biliyan 500 ga ’yan Najeriya domin rage radadin cire tallafin man fetur …

Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai Ta Nemi A Soke Ƙarin Kuɗin Jami’a A Najeriya

Posted onJuly 12, 2023July 12, 2023

Majalisar Wakilai ta umarci hukumar kula da jami’o’i ta ƙasa (NUC) ta dakatar da ƙarin kuɗin makarantar da jami’o’i suka yi nan take. Alfijir Labarai …

Labarai, Majalisar Wakilai

Tajuddeen Abbas ya lashe zaɓen shugaban majalisar wakilan Nigeria

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar ƙaramar hukumar Zari’a Tajuddeen Abbas ya lashe zaben shugaban majalisar wakilan Nigeria. Tajudden Abbas ya samu …

Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai Za Ta Yi Zaman Gaggawa A Yau Lahadi Da Karfe 1 Na Rana

Posted onMay 28, 2023

Alfijr ta rawaito Majalisar wakilai za ta yi zaman gaggawa a yau da karfe 1 na rana. Wannan yana a matsayin sanarwa zuwa ga membobi, …

Labarai, Majalisar Wakilai

Shari’ar Kisan Gilla Ba Za Ta Iya Hanani Tsayawa Takarar Shugaban Majalisa Ba – Doguwa

Posted onMay 4, 2023May 4, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban masu rinjaye a Majalisar Wakilai, Ado Doguwa, ya ce shari’ar kisan da ake yi masa ba za ta iya dakatar da …

Labarai, Majalisar Wakilai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Gbajabiamila Ya Yi Barazanar Damke Gwamnan Babban Bankin CBN

Posted onJanuary 26, 2023January 26, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban Majalisar Wakilan Najeriya Femi Gbajabiamila ya ce zai bayar da sammacin kama Godwin Emefiele, gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) da manajan …

Labarai, Majalisar Wakilai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Majalisar Wakilai Tayi Sammacin Gwamnan Bankin CBN

Posted onDecember 8, 2022December 8, 2022

Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito Majalisar wakilai ta bukaci babban bankin Najeriya da ya dakatar da shirin aiwatar da sabuwar manufar cire kudaden …

Labarai, Majalisar Wakilai, Ta addanci

Yan Sanda Sun Cafke Wata Da Ta Kashe Ɗan Kishiyarta A Rijiya

Posted onNovember 20, 2022November 20, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar Yansandan jihar Katsina tayi nasarar cafke wata mata mai shekaru sha 18 da ake zargin ta da kashe dan kishiyarta ta …

Labarai, Majalisar Wakilai

Kashe Tiriliyan 2, Ba Kan Ka’ida Ba! Majalisar Wakilai Ta Gayyaci Hukumomin Gwamnati 63

Posted onNovember 14, 2022

Alfijr ta rawaito Kwamitin Majalisar wakilan Najeriya da ke sa ido kan yadda ake kashe kuɗaɗen gwamnati ya gayyaci ma’aikatu da hukumomin gwamnatin tarayya 63, …

Posts pagination

‹ 1 2
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab