Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Majalisar Wakilai

IMG 20251014 WA0003
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai Ta Nemi A Gudanar Da Babban Zabe A Watan Nuwanba 2026.

Posted onOctober 14, 2025October 14, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Majalisar Dokoki ta Ƙasa ta Najeriya ta ba da shawarar a gudanar da zaɓen 2027 a watan Nuwamba 2026, wato watanni …

FB IMG 1757402729286
Labarai, Majalisar Wakilai

Ƙaruwar bashin da Najeriya ke ci abin damuwa ne – In Ji Shugaban majalisar wakilai

Posted onSeptember 9, 2025September 9, 2025

Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, ya nuna damuwa kan yadda bashin Najeriya ya ƙaru zuwa Tiriliyan 149.39  a farkon 2025, kwatankwacin dala biliyan 97, wanda …

FB IMG 1743047164505
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisa ta amince da karatu na biyu kan ƙirƙirar sabbin Jihohi 4 a Najeriya

Posted onMarch 27, 2025March 27, 2025

Ƙudirorin sun tsallake karatu na biyu a yayin zaman majalisar da ya gudana a ranar Laraba. Majalisar Wakilai ta ɗauki mataki na gaba wajen ƙirƙirar …

IMG 20250219 WA0025
Labarai, Majalisar Wakilai

Bankada! Shugaban Binance ya Fallasa Sunayen ‘Yan Majalisun Najeriya 3 Da suka Karbi Cin hancin N225bn.

Posted onFebruary 19, 2025February 19, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Tigran Gambaryan, shugaban rukunin kamfanin kudi na crypto Binance, wanda aka tsare a Najeriya, ya bayyana sunayen wasu ‘yan majalisar dokokin …

FB IMG 1733235574597
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai ta Karbi Rahoton Kirkiro Sabbin Jihohi a Najeriya

Posted onFebruary 6, 2025February 6, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Kwamitin gyaran kundin tsarin mulki na Majalisar Wakilai, ya ce ya karɓi buƙatar kirkiro jihohi 31 daga sasan ƙasar, domin ƙara …

IMG 20241203 WA2104
Labarai, Majalisar Wakilai

Yadda Majalisar Wakilai Ta Kaure Da Hayaniya Kan Kudirin Gyaran Haraji.

Posted onDecember 3, 2024December 3, 2024

Daga Aminu Bala Madobi A Yau Talata, Zauren Majalisar Wakilai ya runcabe da cece-kuce da fadi-in-fada a lokacin da dan majalisar Wakilai daga jihar Ekiti, …

FB IMG 1733235574597
Labarai, Majalisar Wakilai

Yanzu-yanzu: Majalisar Wakilai ta buƙaci CBN ya dakatar da yi wa ma’aikata 1,000 ritaya

Posted onDecember 3, 2024December 3, 2024

Majalisar wakilai ta bukaci Babban Bankin Najeriya (CBN) da ya dakatar da shirin ritayar ma’aikata 1,000. A cewar rahotanni, babban bankin ya shirya tsaf don …

IMG 20240213 WA0144
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai ta bankaɗo wata badakala a Kwalejin Kimiyya mai ɗalibai 142 da ma’aikata 154

Posted onDecember 3, 2024December 3, 2024

Kwamitin Majalisar Wakilai kan Kwalejojin Kimiyya da sauran manyan makarantu ya gano cewa sabuwar Kwalejin Kimiyya ta Tarayya da ke Ugep, Jihar Cross River, na …

Hon Tajudeen Abbas
Labarai, Majalisar Wakilai

Yabon Gwani: Hon Tajudeen Abbas Mai Kamar Zuwa Akan Aika — Comrade Rufai Danmaje

Posted onSeptember 7, 2024September 7, 2024

Shugaban Kungiyar Arewa Concerns Citizen For Development ACCD Amb. Comrade Dr. Rufai Mukhtar Danmaje ya yabawa Shugaban Majalisar Kasa Rt. Hon Tajudeen Abbas bisa jajircewarsa …

Screenshot 20240718 172457 Facebook
Labarai, Majalisar Wakilai

Labarin Rayuwa: Ƴan Majalisar Wakilai Sun Rage Kashi 50 A Albashinsu

Posted onJuly 18, 2024July 18, 2024

Mambobin Majalisar Wakilai sun amince su rage kashi 50 cikin 100 na albashinsu na tsawon watanni shida a matsayin hadin kai da sadaukarwar da suke …

IMG 20240716 WA0031
Labarai, Majalisar Wakilai

Wani Dan majalisar wakilai ya sake mutuwa

Posted onJuly 16, 2024July 16, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Dan majalisar wakilai Adams Ekene ya mutu. Ekene Adam, na jam’iyyar LP, na wakiltar mutanen Chikun-Da-Kajuru a majalisar tarayya daga jihar …

FB IMG 1715268720230
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Najeriya Na Tuhumar Ministar Mata Kan Zargin Kashe N65m Ba Bisa Kai’da Ba

Posted onJuly 11, 2024July 11, 2024

Majalisar wakilai ta tuhumi ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohaneye da zargin kashe wasu makudan kudade ba gaura ba dalili, wadanda suka hada da Naira miliyan …

IMG 20240708 WA0075
Labarai, Majalisar Wakilai

Babbar Magana: An Karanto Kudirin Kirkiro Sabuwar  Jihar Etiti Karo Na Farko A Majalisar Najeriya

Posted onJuly 8, 2024July 8, 2024

Daga Aminu Bala Madobi An gabatar da kudirin dokar kafa jihar Etiti a shiyyar Kudu maso Gabashin kasar nan a zaman da aka yi ranar …

FB IMG 1715268720230
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai Ta bukaci A dakatar da Sabon Harajin Internet

Posted onMay 9, 2024May 9, 2024

A Yau Alhamis, 9 ga watan Mayu, Majalisar Wakilai ta bayar da umarnin dakatar da Babban Bankin na CBN da gaggawar dakatar da aiwatar da …

IMG 20230923 WA0013
Labarai, Majalisar Wakilai

Labari Mai Dadi! Majalisar Wakilai Ta Amince Da ‘Yancin Kananan hukumomi Tare Da Mai Da Zabensu Hannun INEC Ta Kasa

Posted onApril 23, 2024April 23, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Gyaran dokar da majalisun suka aiwatar na cikin kudurorin da majalisar wakilai ta amince da su a makon da ya gabata, …

FB IMG 1710882676943
Labarai, Majalisar Wakilai

Cushe! ‘Yan Majalisar Wakilai A Najeriya Sun Gayyaci Ministan Lafiya Bisa Zargin Karkatar Da Dala Miliyan 300

Posted onMarch 19, 2024March 19, 2024

Kwamitin Majalisar wakilai mai yaki da cutar zazzabin cizon sauro, HIV/AIDS, da tarin fuka, Ya gayyaci Mohammed Pate, ministan lafiya da walwalar jama’a, kan zargin …

FB IMG 1703138521670
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Najeriya Ta Bukaci CBN Ya Saka kudin China A Harkar kasuwanci Domin Magance Barazanar Dala $

Posted onDecember 21, 2023December 21, 2023

Majalisar wakilan tarayyar Najeriya ta bukaci kwamitinta mai lura da harkokin bankuna da sauran cibiyoyin hada-hadar kudade da ya hada kai da babban bankin kasa …

Majalisar Najeriya
Lafiya, Majalisar Wakilai

Majalisa ta buƙaci a ƙara albashin malaman Firamare Sakandire kaso mai tsoka

Posted onOctober 21, 2023October 21, 2023

Habubakar Fulata, Shugaban Kwamitin Majalisar Wakilai kan Ilimin Jami’o’i ya yi kira da a kara albashi ga malaman Firamare, Sakandare da Jami’o’i. Alfijir Labarai ta …

Labarai, Majalisar Wakilai

Zargin Badaƙala! Majalisar Najeriya Ta Fara Binciken Kashe Biliyan 81 A Kano Da Jihohi 10

Posted onAugust 31, 2023August 31, 2023

Jihohin sun haɗa da Kebbi da Sokoto da Zamfara da Katsina da Kano da Jigawa da Bauci da Gombe da Adamawa da Yobe da kuma …

Labarai, Majalisar Wakilai

Sanata Kyari Ya Zama Shugaban Riƙo Na Jam’iyyar APC

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na kasa shiyyar Arewa Sanata Abubakar Kyari, ya karbi ragamar shugabancin jam’iyyar ta kasa bayan tabbatar da …

Posts pagination

1 2 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab