Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Ta addanci

IMG 102559 011125 1761989174022
Labarai, Ta addanci

Ta’adanci: Ƴan bindiga sun sace mataimakin shugaban majalisar dokoki

Posted onNovember 1, 2025November 1, 2025

Ana zargin ‘yan bindiga sun yi garkuwa da Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Hon. Samaila Bagudo. Rundunar ’Yan sanda ta tabbatar da cewa an …

IMG 130624 021025 1759406795322
Labarai, Ta addanci

Yadda Mawaki Usman Mai Dubun Isa Ya Makantar Da Tsohuwar Matarsa Da Lalata Mata Spinal Cord Da Duka

Posted onOctober 2, 2025October 2, 2025

Malama Sa’adatu Aliyu tsohuwar matar mawakin Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama Usman Mai Dubun Isa tayi kira ga mahukunta a jihar Kano da su kawo ma …

FB IMG 1754400950741
Labarai, Ta addanci

Bello Turji ya ƙuduri niyyar ajiye makamansa, sannan ya saki mutane 32 – In Ji Mal Asadus-Sunnah

Posted onAugust 5, 2025August 5, 2025

Kasurgumin jagoran ƴan ta’adda a jihar Zamfara, Bello Turji, ya saki mutane 32 da ya yi garkuwa da su tare da amincewa da ya dena …

FB IMG 1751377292527
Labarai, Ta addanci

Matasa sun ƙone fadar sarki da ofishin hukumar NDLEA a Kwara kan zargin Garkuwa da mutane

Posted onJuly 1, 2025July 1, 2025

Wasu fusatattun matasa a garin Lafiagi, hedikwatar karamar hukumar Edu da ke Jihar Kwara, sun kai farmaki ranar Litinin zuwa Fadar Sarkinsu, wato Sarkin Lafiagi, …

FB IMG 1746352330043
Labarai, Ta addanci

Yan Ta’addan Boko Haram sun kai hari kan sansanin sojoji a jihar Yobe

Posted onMay 4, 2025May 4, 2025

Rahotonni daga arewa maso gabashin Najeriya na cewa mayaƙan Boko Haram sun kai hari kan wani sansanin soji a jihar Yobe. Jaridun Najeriya sun ruwaito …

FB IMG 1745253519234
Labarai, Ta addanci

Zanga-zanga Ta Barke a Jos Sakamakon Kashe-kashe Na Harin ‘Yan Bindiga

Posted onApril 21, 2025April 21, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Wasu mazauna garin Jos, babban birnin jihar Filato, sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da sace-sacen mutane da kashe-kashe da ‘yan …

FB IMG 1744632573078
Labarai, Ta addanci

Dubun masu haddasa fadan Daba a unguwannin Kofar Na’isa da Dan Agundi ta fara cika

Posted onApril 14, 2025April 14, 2025

Kwamitin dawo da zaman lafiya da yaki da ayyukan daba da ta’ammali da miyagun kwayoyi na jihar Kano ya kai samame maboyar bata gari dake …

FB IMG 1743432068076
Labarai, Ta addanci

Gwamnan jihar Edo ya kawo ziyarar jaje ga gwamnatin jihar Kano da iyalan mafarauta 16 da ɓatagari su ka kone

Posted onMarch 31, 2025March 31, 2025

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya kawo ziyarar jaje ga gwamnati Kano da iyalan mafarauta 16 da ɓatagari su ka kone su har lahira a …

FB IMG 1742831164141
Labarai, Ta addanci

Fursunoni 12 sun tsere bayan fasa gidan gyaran hali dake jihar Kogi

Posted onMarch 24, 2025March 24, 2025

Aƙalla fursunoni 12 ne suka tsere baya sun fasa wani gidan yari da ke garin Kotonkarfe a Jihar Kogi. Kwamishinan watsa labarai na jihar, Kingsley …

IMG 20250207 201926
Labarai, Ta addanci

’Yan fashin teku sun sace jirgin fasinja mutum 11 sun ɓace a Ribas

Posted onFebruary 7, 2025February 7, 2025

Daga A’isha Salisu Ishaq Jami’ai sun ce an kuɓutar da tara daga cikin fasinjojin yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike don ceto …

IMG 20250129 WA0120
Labarai, Ta addanci

Wasu Fusatattun matasa sun bankawa wani mutum wuta a Jihar Delta

Posted onJanuary 29, 2025January 29, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Wasu fusatattun matasa a yankin Otor-Owhe da ke karamar hukumar Isoko ta Arewa a jihar Delta, sun kone wani mutum bisa …

FB IMG 1737566074358
Labarai, Ta addanci

Sojoji sun ce kashe Aminu Kanawa Babban mataimakin Bello Turji

Posted onJanuary 22, 2025January 22, 2025

Sojoji Najeriya da ke yaƙi da ƴan bindiga a Najeriya sun ce sun kashe wani babban mataimakin gawurtaccen ɗanbindigar nan da ke addabar yankin, Bello …

Sojoji
Labarai, Ta addanci

Tsalle Daya: Sojoji sun cafke matar dake kaiwa Bello Turji Makamai

Posted onDecember 29, 2024December 29, 2024

Sojojin runduna ta 2 ta Operation Fansar Yamma sun kama wata mata mai shekaru 25 da ake zargi da safarar alburusai, ga Bello Turji Shamsiyya …

B9
Labarai, Ta addanci

Takaddama Ta Janyo Matar Ɗan Sanda Ta Banka Masa Wuta A yayin Wata

Posted onDecember 24, 2024December 24, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Wata mata mai suna Sarah Ayinde, ta bankawa mijinta wuta, Mai suna Abidemi Ayinde, jami’in ‘yan sandan jihar Ogun Dake zaune …

FB IMG 1734968256725
Labarai, Ta addanci

Wani Sarki ya sha da kyar yayin da ya  tsere bayan da  ƴan daba su ka kai hari a fadarsa

Posted onDecember 23, 2024December 23, 2024

Wasu ‘yan daba sun kai hari fadar Etsu Nupe Lokoja, Mai Martaba Emmanuel Akamisoko Dauda-Shelika, Nyamkpa IV, a karshen mako, inda suka kona wata mota. …

Kachalla Black
Labarai, Ta addanci

Labari Mai Dadi! Shahararren Dan Ta’adda Kachalla Black Ya Kwanta Dama A Wata Arangama

Posted onSeptember 23, 2024September 23, 2024

Shahararren dan ta’addar nan da ya addabi yankunan Yar tashar sahabi, janyar Dansadau zuwa magami ya bakunci lahira, a daidai lokacin da ya hadu da …

Tirji
Labarai, Ta addanci

Mai Rabon Ganin Badi: Allah Ya Kubutar Da Matasan Da Turji Yayi Barazaanar Kashe Su.

Posted onSeptember 12, 2024September 12, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Rahotannin dake iske sashin labarai na jaridar Alfijir ya bayyana cewa, Allah Ya kubutar matasan nan ‘yan Moriki da Bello Turji …

FB IMG 1724947575564
Labarai, Ta addanci

Wata Sabuwar! Wani Soja Ya Harbe DPO A Jihar Zamfara

Posted onAugust 29, 2024August 29, 2024

DPO din Wasagu a jihar Zamfara, SP Halliru Liman ya rasu, inda rahotanni su ka tabbatar da cewa wani soja ne ya harbe shi a …

Screenshot 20240828 112545 Facebook
Labarai, Ta addanci

Rana Dubu! Mai Kaiwa ’Yan Ta’adda Kayan Sojoji Ya Shiga Hannu A Kaduna

Posted onAugust 28, 2024August 28, 2024

Yan sanda sun harbe wani ɗan fashi da makami har lahira tare da kama wani mai kai wa ’yan bindiga kakin sojoji a Jihar Kaduna. …

IMG 20240823 WA0488
Labarai, Ta addanci

Ta’addanci! An Bawa Jami’an Tsaro Umarnin Gaggawa Kan Kisan Sarkin Gobir

Posted onAugust 23, 2024August 23, 2024

Ƙaramin ministan tsaro na Najeriya, Bello Matawalle ya sha alwashin cewa za a zaƙulo tare da hukunta duk masu hannu a kisan Sarkin Gobir na …

Posts pagination

1 2 3 … 11 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab